YANZU HAKA
Kwarewa Wajen Watsawa

Gaskiya Tushen Nasara

Kasance da sabon salon rediyo mai inganci da shirye-shirye na musamman, kai tsaye zuwa gare ku.

SABBIN LABARAI GAME DA MU
KANUN LABARAI
thumbnail MAY 25: Iska mai ƙarfi ta lalata gidaje da gine-gine a wasu yankuna shida da ke Karamar Hukumar Tambuwal a Jihar Sokoto. thumbnail MAY 25: Jakadan Nijeriya a ƙasar Amurka, Kayode Are, ya fara aiki a hukumance thumbnail MAY 25: Ndiaye ya sauka daga shugabancin majalisar dokokin Senegal thumbnail MAY 25: An ceto mutum 92 da Boko Haram suka sace a Borno thumbnail MAY 25: An kashe ‘yan ta’adda 12 a wani samame da sojoji suka kai a Borno thumbnail MAY 25: Spain ta saka Yamal i a cikin tawagar gasar Kofin Duniya duk da rauni da yake fama dash thumbnail MAY 25: Alhazai sun fara aikin Hajjin 2026 bayan isa Mina thumbnail MAY 25: Gaya ya rasa tikitin Sanatan Kano ta Kudu bayan komawarsa NDC thumbnail MAY 25: Hukumar kiyaye hadurra ta Najeriya Federal Road Safety Corps ta shawarci direbobin da ke tafiya ta hanyar Abuja zuwa Kaduna thumbnail MAY 25: Rundunar 'yan sandan jihar kwara ta tabbatar da sace mutum 10 a garin Yashikira na karamar hukumar Baruten thumbnail MAY 25: Alhaji Aminu Ado Bayero ya shirya gudanar da taron addu’a domin neman zaman lafiya da ci gaban Kano da Arewaci da ƙasa bakiɗaya. thumbnail MAY 25: Sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto aƙalla mutane 92 daga hannun mayaƙan Boko Haram thumbnail MAY 25: Najeriya ta ci gaba da riƙe kambunta na ƙasa ta uku da tafi kowace kasa karɓan bashi daga Hukumar Bunƙasa Ƙasa da Ƙasa thumbnail MAY 24: Gwamnatin tarayya ta nuna damuwa kan lalata layin dogo a jihohin Filato da Bauchi. thumbnail MAY 24: Gwamnatin Jihar Kano ta kama wasu jabun magunguna da kuɗinsu ya haura Naira miliyan 200. thumbnail MAY 25: Iska mai ƙarfi ta lalata gidaje da gine-gine a wasu yankuna shida da ke Karamar Hukumar Tambuwal a Jihar Sokoto. thumbnail MAY 25: Jakadan Nijeriya a ƙasar Amurka, Kayode Are, ya fara aiki a hukumance thumbnail MAY 25: Ndiaye ya sauka daga shugabancin majalisar dokokin Senegal thumbnail MAY 25: An ceto mutum 92 da Boko Haram suka sace a Borno thumbnail MAY 25: An kashe ‘yan ta’adda 12 a wani samame da sojoji suka kai a Borno thumbnail MAY 25: Spain ta saka Yamal i a cikin tawagar gasar Kofin Duniya duk da rauni da yake fama dash thumbnail MAY 25: Alhazai sun fara aikin Hajjin 2026 bayan isa Mina thumbnail MAY 25: Gaya ya rasa tikitin Sanatan Kano ta Kudu bayan komawarsa NDC thumbnail MAY 25: Hukumar kiyaye hadurra ta Najeriya Federal Road Safety Corps ta shawarci direbobin da ke tafiya ta hanyar Abuja zuwa Kaduna thumbnail MAY 25: Rundunar 'yan sandan jihar kwara ta tabbatar da sace mutum 10 a garin Yashikira na karamar hukumar Baruten thumbnail MAY 25: Alhaji Aminu Ado Bayero ya shirya gudanar da taron addu’a domin neman zaman lafiya da ci gaban Kano da Arewaci da ƙasa bakiɗaya. thumbnail MAY 25: Sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto aƙalla mutane 92 daga hannun mayaƙan Boko Haram thumbnail MAY 25: Najeriya ta ci gaba da riƙe kambunta na ƙasa ta uku da tafi kowace kasa karɓan bashi daga Hukumar Bunƙasa Ƙasa da Ƙasa thumbnail MAY 24: Gwamnatin tarayya ta nuna damuwa kan lalata layin dogo a jihohin Filato da Bauchi. thumbnail MAY 24: Gwamnatin Jihar Kano ta kama wasu jabun magunguna da kuɗinsu ya haura Naira miliyan 200.
Jadawalin Labarai Cikin Bidiyo Kai Tsaye

Da Dumi Dumi

Iska mai ƙarfi ta lalata gidaje da gine-gine a wasu yankuna shida da ke Karamar Hukumar Tambuwal a Jihar Sokoto.
Sabon Labari

Iska mai ƙarfi ta lalata gidaje da gine-gine a wasu yankuna shida da ke Karamar Hukumar Tambuwal a Jihar Sokoto.

Wannan na cikin sanar da Hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa NEMA ta fitar.Sanarwar ta ce al’ummar Nasarawa Tudu, Nasarawa Rahi, Kofar Attahiru, Danyali, Illela Takalmawa da Mai Banche ne lamarin ...

Karanta Kai Tsaye
Jakadan Nijeriya a ƙasar Amurka, Kayode Are, ya fara aiki a hukumance
Sabon Labari

Jakadan Nijeriya a ƙasar Amurka, Kayode Are, ya fara aiki a hukumance

Jakadan Nijeriya a ƙasar Amurka, Kayode Are, ya fara aiki a hukumance bayan miƙa takardun kama aikinsa ga Shugaban Amurka, Donald Trump.Gabatar da takardun kama aikin na daga cikin muhimman matakan ...

Karanta Kai Tsaye
Ndiaye ya sauka daga shugabancin majalisar dokokin Senegal
Sabon Labari

Ndiaye ya sauka daga shugabancin majalisar dokokin Senegal

Matakin murabus da shugaban majalisar ya ɗauka, ya sharewa tsohon firaminista Ousmane Sonko hanya na neman kujerar shugabancin majalisa, inda jam'iyyarsa ta Pastef ke da gagarumin rinjaye.Wata sanarw...

Karanta Kai Tsaye
An ceto mutum 92 da Boko Haram suka sace a Borno
Sabon Labari

An ceto mutum 92 da Boko Haram suka sace a Borno

Dakarun Najeriya sun kuɓutar da aƙalla mutum 92 daga hannun mayaƙan Boko Haram a wani samame da suka kai a jihar Borno, tare da kwance nakiyoyi da aka dasa a kan hanyar Buratai zuwa Kamuya da ke ƙ...

Karanta Kai Tsaye
An kashe ‘yan ta’adda 12 a wani samame da sojoji suka kai a Borno
Sabon Labari

An kashe ‘yan ta’adda 12 a wani samame da sojoji suka kai a Borno

Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation Hadin Kai a arewa maso gabashin Najeriya sun kashe aƙalla mayaƙa 12 da ake zargin ƴan ta’adda ne tare da ƙwato makamai a wani samame da suka kai a jiha...

Karanta Kai Tsaye
Yanzu Haka a Iska

Saurari Mu a Ko'ina

Ammasco Radio Logo

Kasance tare da dubun-dubatar masu sauraron mu a fadin duniya. Sauti mai inganci, watsawa ba tare da tsayawa ba, da kuma shirye-shirye mafi kayatarwa.

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka

Ammasco AI

Ammasco AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!