YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Tinubu Ya Taya Akanta Janar na Tarayya Murnar Zama Shugaban Ƙungiyar Akantoci Janar ta Afirka
Labaran gida

Tinubu Ya Taya Akanta Janar na Tarayya Murnar Zama Shugaban Ƙungiyar Akantoci Janar ta Afirka

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya taya Akanta Janar na Tarayya, Dakta Shamseldeen Babatunde Ogunjimi, murnar zaɓensa a matsayin Shugaban Ƙungiya...

Read More
Tinubu Ya Bukaci Likitocin Najeriya da ke Ƙasashen Waje Su Dawo Gida
Labaran gida

Tinubu Ya Bukaci Likitocin Najeriya da ke Ƙasashen Waje Su Dawo Gida

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga likitocin Najeriya da sauran ƙwararrun ma’aikatan lafiya da ke aiki a ƙasashen waje da su dawo gi...

Read More
Sufeto Janar Ya Umarci Ƴan Sanda Su Murƙushe Masu Rike Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Labaran gida, Babban Labari

Sufeto Janar Ya Umarci Ƴan Sanda Su Murƙushe Masu Rike Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Sufeto Janar na Ƴan Sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya umarci dukkan jami’an ‘yan sanda a faɗin ƙasar nan da su ɗauki mataki mai tsauri kan du...

Read More
Har Yanzu Ana Jiran Ceto ÆŠaliban da Aka Sace a Borno Bayan Fiye da Wata Biyu
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Har Yanzu Ana Jiran Ceto ÆŠaliban da Aka Sace a Borno Bayan Fiye da Wata Biyu

Fiye da wata biyu bayan sace É—alibai daga makarantu uku da ke garin Mussa a Jihar Borno, har yanzu iyaye da iyalansu na ci gaba da jiran ganin an kuÉ...

Read More
Dakarun Operation HADIN KAI Sun Kama Mutum Biyar da Ake Zargi da Garkuwa da Mutane a Yobe
Labaran gida, Babban Labari, Labaran Ketare

Dakarun Operation HADIN KAI Sun Kama Mutum Biyar da Ake Zargi da Garkuwa da Mutane a Yobe

Dakarun Sashe na 2 na Operation HADIN KAI (OPHK) tare da haɗin gwiwar Ƙungiyar Maharba ta Jihar Yobe sun kama wasu mutum biyar da ake zargi da aikat...

Read More
Gwamnatin Sokoto Ta Ayyana Juma'a Ranar Hutu Domin Yin Rajistar Katin Zaɓe
Labaran gida, Babban Labari, Siyasa

Gwamnatin Sokoto Ta Ayyana Juma'a Ranar Hutu Domin Yin Rajistar Katin Zaɓe

Gwamnatin Jihar Sokoto ta ayyana Juma'a, 24 ga Yulin 2026, a matsayin ranar hutu ga ma'aikatan gwamnati domin ba su damar shiga aikin rajistar masu ka...

Read More
Ƙungiyar Sadarwa ta Afirka Ta Amince da Sanarwar Abuja 2026 Kan Inganta Haɗin Intanet a Nahiyar
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Ƙungiyar Sadarwa ta Afirka Ta Amince da Sanarwar Abuja 2026 Kan Inganta Haɗin Intanet a Nahiyar

Ƙasashen mambobin Ƙungiyar Sadarwa ta Afirka (African Telecommunications Union – ATU) sun amince da Sanarwar Abuja ta 2026 kan Ingantacciyar Haɗi...

Read More
Ƙasashen Afirka Sun Ƙuduri  Gina Fasahan Zamani na Cikin Gida
Labaran gida, Babban Labari

Ƙasashen Afirka Sun Ƙuduri Gina Fasahan Zamani na Cikin Gida

Taron Kasa da Kasa na Bakwai na Babban Taron Wakilan Ƙungiyar Sadarwa ta Afirka (African Telecommunications Union – ATU) na gudana a Abuja, inda ƙ...

Read More
Majalisar Dattawa Ta Yi Barazanar Kakaba Takunkumi Kan Ma'aikatu da Hukumomin Gwamnati Masu Yin Biris da Gayyatarta
Babban Labari, Labaran gida

Majalisar Dattawa Ta Yi Barazanar Kakaba Takunkumi Kan Ma'aikatu da Hukumomin Gwamnati Masu Yin Biris da Gayyatarta

Majalisar Dattawan Najeriya ta yi barazanar kakaba takunkumi kan wasu Ma'aikatun Gwamnati, Hukumomi da Kamfanonin Gwamnati (MDAs da GOEs) da ke ci gab...

Read More
Majalisar Wakilai Ta Amince da Kudirin Kafa Rundunar 'Yan Sandan Jihohi
Labaran gida

Majalisar Wakilai Ta Amince da Kudirin Kafa Rundunar 'Yan Sandan Jihohi

Majalisar Wakilan Najeriya ta amince da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ya tanadi kafa Rundunar 'Yan Sandan Jihohi (State Police) a faɗin ƙasa...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka