YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Matawalle: Ƴan adawa na kambama matsalar tsaro don ɓata sunan Tinubu
Babban Labari, Tsaro

Matawalle: Ƴan adawa na kambama matsalar tsaro don ɓata sunan Tinubu

Ƙaramin Ministan Tsaro na Najeriya, Bello Matawalle, ya zargi ƴan adawa da ƙoƙarin kambama matsalar tsaro a ƙasar domin ɓata sunan Shugaba Bola ...

Read More
Obi da Kwankwaso ne suka amfana da NDC, ba akasin haka ba – Dickson
Babban Labari, Siyasa

Obi da Kwankwaso ne suka amfana da NDC, ba akasin haka ba – Dickson

Jagoran jam’iyyar adawa ta NDC a Najeriya, Sanata Seriake Dickson, ya yi kakkausar suka ga wasu magoya bayan Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso, yana...

Read More
Majalisar Dattawa ta musanta bayar da umarnin kama Mele Kyari
Babban Labari, Siyasa

Majalisar Dattawa ta musanta bayar da umarnin kama Mele Kyari

Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana cewa ba ta bayar da umarnin kama tsohon shugaban Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPCL), Mele Kyari, ba dangane da ...

Read More
Babban jami’in soja ya rasa ransa a harin kwanton ɓauna a Kaduna
Babban Labari, Siyasa

Babban jami’in soja ya rasa ransa a harin kwanton ɓauna a Kaduna

Wani harin kwanton ɓauna da ake zargin ‘yan fashin daji ne suka kai wa dakarun Sojin Najeriya a ƙaramar hukumar Chikun ta jihar Kaduna ya yi sanad...

Read More
Jam’iyyar Matasa ta samu nasara a kotu kan rajista da INEC
Babban Labari, Siyasa

Jam’iyyar Matasa ta samu nasara a kotu kan rajista da INEC

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ta yi wa jam’iyyar Access Party, wadda aka fi sani d...

Read More
Ƴanbindiga sun kai hari makaranta a Kogi, mutum uku sun rasa rayukansu
Labaran Ketare, Babban Labari

Ƴanbindiga sun kai hari makaranta a Kogi, mutum uku sun rasa rayukansu

Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Kogi ta tabbatar da harin da ‘yan bindiga suka kai a wata makaranta da ke jihar, inda rahotanni suka ce...

Read More
Ƙudurin dokar ƙara yawan alƙalan kotu ya tsallake karatu na biyu a Majalisar Tarayya
Babban Labari

Ƙudurin dokar ƙara yawan alƙalan kotu ya tsallake karatu na biyu a Majalisar Tarayya

Majalisar Dattawa ta tsallake karatu na biyu ga wasu ƙudurorin dokar da ke neman ƙara yawan alƙalan manyan kotunan ƙasar domin rage cunkoso a hark...

Read More
IMF ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arzikin da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta aiwatar sun taimaka wajen inganta wasu sassan tattalin arzikin Najeriya
Babban Labari

IMF ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arzikin da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta aiwatar sun taimaka wajen inganta wasu sassan tattalin arzikin Najeriya

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arzikin da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta aiwatar sun taimaka wajen ingant...

Read More
Gwamnonin Arewa maso Yamma sun kaddamar da shirin rage talauci
Babban Labari

Gwamnonin Arewa maso Yamma sun kaddamar da shirin rage talauci

Kungiyar Gwamnonin Jihohin Arewa maso Yamma ta gudanar da wani taron tattaunawa na musamman a Kano domin samar da hanyoyin rage talauci ta hanyar fada...

Read More
Yansandan Kano Sun Kama ’Yandaba da Dilolin Ƙwaya 345 Cikin Kwana Uku
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Yansandan Kano Sun Kama ’Yandaba da Dilolin Ƙwaya 345 Cikin Kwana Uku

Rundunar 'Yansandan Jihar Kano ta sanar da kama mutane 345 da ake zargi da hannu a ayyukan daba, safarar miyagun ƙwayoyi da kuma mallakar makamai mas...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka