YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Ndiaye ya sauka daga shugabancin majalisar dokokin Senegal
Labaran Ketare, Babban Labari

Ndiaye ya sauka daga shugabancin majalisar dokokin Senegal

Matakin murabus da shugaban majalisar ya ɗauka, ya sharewa tsohon firaminista Ousmane Sonko hanya na neman kujerar shugabancin majalisa, inda jam'iyy...

Read More
Wakilan AES sun halarci bikin rantsar da shugaban Benin
Labaran Ketare, Babban Labari, Siyasa

Wakilan AES sun halarci bikin rantsar da shugaban Benin

An rantsar da Romuald Wadagni a matsayin sabon shugaban Jamhuriyar Benin a wannan Lahadi, bayan nasararsa a zaɓen shugaban ƙasa da aka gudanar ranar...

Read More
Jami’an tsaro sun gaggauta martani bayan harbe-harbe kusa da White House
Labaran Ketare, Babban Labari

Jami’an tsaro sun gaggauta martani bayan harbe-harbe kusa da White House

Jami’an tsaro na sirri a Amurka sun tabbatar da mutuwar wani ɗan bindiga da ake zargi ya buɗe wuta kusa da fadar gwamnatin ƙasar, White House, ba...

Read More
Trump ya ce an kusa cimma matsaya kan kawo ƙarshen yaƙin Iran
Labaran Ketare, Babban Labari

Trump ya ce an kusa cimma matsaya kan kawo ƙarshen yaƙin Iran

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce an cimma matsaya kan yarjejeniyar kawo ƙarshen rikicin da ke tsakanin ƙasarsa da Iran.A cikin wani saƙo da ya ...

Read More
Aƙalla mutum 20 sun mutu bayan harin jirgin ƙasa a Pakistan
Labaran Ketare, Babban Labari

Aƙalla mutum 20 sun mutu bayan harin jirgin ƙasa a Pakistan

Aƙalla mutum 20 ne suka mutu a wani hari da aka kai wa jirgin ƙasa ɗauke da jami’an soji a birnin Quetta da ke kudu maso yammacin Pakistan, kamar...

Read More
an cimma yarjejeniyar kawo karshen yakin Iran cewar shugaban Amurka
Labaran Ketare

an cimma yarjejeniyar kawo karshen yakin Iran cewar shugaban Amurka

Cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta, Mista Trump ya ce ya bayyana matakin ne bayan wayar da ya yi da shugabannin ƙasashen Larab...

Read More
An tabbatar da mutuwar mutum 82 a wani hatsarin ma’adinai a China
Labaran Ketare, Babban Labari

An tabbatar da mutuwar mutum 82 a wani hatsarin ma’adinai a China

Aƙalla mutum 82 ne suka mutu, yayin da wasu biyu suka ɓace bayan fashewar gas a wani mahaƙar ma’adinan kwal a arewacin China, kamar yadda kafafen...

Read More
Tattaunawar Iran da Amurka ta kusa haifar da yarjejeniya
Labaran Ketare, Babban Labari

Tattaunawar Iran da Amurka ta kusa haifar da yarjejeniya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce Amurka da Iran na dab da cimma yarjejeniya ta ƙarshe kan tattaunawar da ke gudana tsakanin ɓangarorin biyu.Trum...

Read More
Congo ta dakatar da zirga-zirgar jiragen sama
Labaran Ketare, Lafiya

Congo ta dakatar da zirga-zirgar jiragen sama

Hukumomin Jamhuriyar Dimokaraɗiyyar Kongo sun dakatar da zirga-zirgar jiragen sama zuwa birnin Bunia da ke yankin Ituri har zuwa wani lokaci, saboda ...

Read More
Shugaban Senegal Bassirou Diomaye Faye, ya kori Firaminista Ousmane Sonko
Labaran Ketare, Babban Labari

Shugaban Senegal Bassirou Diomaye Faye, ya kori Firaminista Ousmane Sonko

Shugaban Senegal, Bassirou Diomaye Faye, ya kori Firaminista Ousmane Sonko daga muƙaminsa a wani mataki da ya jawo cece-kuce a fagen siyasar ƙasar.R...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka