YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Mutum biyu sun fuskanci hukuncin kisa a Thailand kan harin bam
Labaran Ketare, Tsaro

Mutum biyu sun fuskanci hukuncin kisa a Thailand kan harin bam

Wata kotu a ƙasar Thailand ta yanke wa wasu mutane biyu hukuncin kisa bayan ta same su da laifin kai ɗaya daga cikin munanan hare-haren ta’addanci...

Read More
Ƴan Indiya uku sun mutu a harin Amurka kan jirgin dakon mai
Labaran Ketare, Tsaro

Ƴan Indiya uku sun mutu a harin Amurka kan jirgin dakon mai

An tabbatar da mutuwar ma’aikatan ruwa uku ‘yan ƙasar Indiya bayan wani hari da sojojin Amurka suka kai kan wani jirgin dakon man fetur a mashigi...

Read More
Ƴanbindiga sun kai hari makaranta a Kogi, mutum uku sun rasa rayukansu
Labaran Ketare, Babban Labari

Ƴanbindiga sun kai hari makaranta a Kogi, mutum uku sun rasa rayukansu

Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Kogi ta tabbatar da harin da ‘yan bindiga suka kai a wata makaranta da ke jihar, inda rahotanni suka ce...

Read More
Pakistan ta kai farmakin sama kan Afghanistan
Labaran Ketare

Pakistan ta kai farmakin sama kan Afghanistan

Ƙasar Pakistan ta kai hare-haren sama a yankin iyakarta da Afghanistan, lamarin da ya tayar da sabon rikici tare da kawo ƙarshen watanni na kwanciya...

Read More
Trump ya yi barazanar hukunta Iran kan jinkirta tattaunawar sulhu
Labaran Ketare

Trump ya yi barazanar hukunta Iran kan jinkirta tattaunawar sulhu

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce Iran za ta fuskanci sakamako kan abin da ya kira jan ƙafa wajen tattaunawar neman sulhu.A wani saƙo da ya walla...

Read More
Qatar ta aike da tawaga Tehran don tattaunawa da Iran
Labaran Ketare

Qatar ta aike da tawaga Tehran don tattaunawa da Iran

Tawagar manyan jami’ai daga ƙasar Qatar ta isa birnin Tehran domin ganawa da jami’an gwamnatin Iran, a wani yunkuri na tattaunawa kan dangantakar...

Read More
Talauci Ya Ƙaru a Najeriya, Mutum Miliyan 60 Sun Kara Faɗawa Matsin Rayuwa – IMF
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari, Kasuwanci

Talauci Ya Ƙaru a Najeriya, Mutum Miliyan 60 Sun Kara Faɗawa Matsin Rayuwa – IMF

Asusun Ba da Lamuni na Duniya (IMF) ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arzikin da gwamnatin Najeriya ta aiwatar sun taimaka wajen ƙarfafa tattalin...

Read More
Najeriya Ta Yi Barazanar Daukar Mataki Kan Hare-Haren da Ake Kai wa 'Yan Ƙasarta a Afrika ta Kudu
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Najeriya Ta Yi Barazanar Daukar Mataki Kan Hare-Haren da Ake Kai wa 'Yan Ƙasarta a Afrika ta Kudu

Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa tana nazarin matakan da za ta ɗauka kan abin da ta kira hare-hare da cin zarafin da ake yi wa 'yan ƙasarta a Afri...

Read More
Amurka Ta Amince da Banbancin Matsaya Tsakaninta da Isra’ila
Labaran Ketare

Amurka Ta Amince da Banbancin Matsaya Tsakaninta da Isra’ila

Mataimakin Shugaban Ƙasar Amurka, JD Vance, ya ce Amurka da Israel suna da muradu iri ɗaya a fannoni da dama, sai dai akwai lokutan da manufofinsu k...

Read More
Harin Iran ya sa Isra’ila ta katse shigar agaji zuwa Gaza
Labaran Ketare, Siyasa, Tsaro

Harin Iran ya sa Isra’ila ta katse shigar agaji zuwa Gaza

Isra’ila ta sanar da sake rufe wuraren shiga da fita na Zirin Gaza bayan hare-haren da Iran ta kai a wasu sassan ƙasar, a wani mataki da mahukunta ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka