YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Iska mai ƙarfi ta lalata gidaje da gine-gine a wasu yankuna shida da ke Karamar Hukumar Tambuwal a Jihar Sokoto.
Babban Labari

Iska mai ƙarfi ta lalata gidaje da gine-gine a wasu yankuna shida da ke Karamar Hukumar Tambuwal a Jihar Sokoto.

Wannan na cikin sanar da Hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa NEMA ta fitar.Sanarwar ta ce al’ummar Nasarawa Tudu, Nasarawa Rahi, Kofar Attahiru, D...

Read More
Jakadan Nijeriya a ƙasar Amurka, Kayode Are, ya fara aiki a hukumance
Babban Labari

Jakadan Nijeriya a ƙasar Amurka, Kayode Are, ya fara aiki a hukumance

Jakadan Nijeriya a ƙasar Amurka, Kayode Are, ya fara aiki a hukumance bayan miƙa takardun kama aikinsa ga Shugaban Amurka, Donald Trump.Gabatar da t...

Read More
Ndiaye ya sauka daga shugabancin majalisar dokokin Senegal
Labaran Ketare, Babban Labari

Ndiaye ya sauka daga shugabancin majalisar dokokin Senegal

Matakin murabus da shugaban majalisar ya ɗauka, ya sharewa tsohon firaminista Ousmane Sonko hanya na neman kujerar shugabancin majalisa, inda jam'iyy...

Read More
An ceto mutum 92 da Boko Haram suka sace a Borno
Babban Labari, Tsaro

An ceto mutum 92 da Boko Haram suka sace a Borno

Dakarun Najeriya sun kuɓutar da aƙalla mutum 92 daga hannun mayaƙan Boko Haram a wani samame da suka kai a jihar Borno, tare da kwance nakiyoyi da ...

Read More
An kashe ‘yan ta’adda 12 a wani samame da sojoji suka kai a Borno
Babban Labari, Tsaro

An kashe ‘yan ta’adda 12 a wani samame da sojoji suka kai a Borno

Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation Hadin Kai a arewa maso gabashin Najeriya sun kashe aƙalla mayaƙa 12 da ake zargin ƴan ta’adda ne tare ...

Read More
Spain ta saka Yamal i a cikin tawagar gasar Kofin Duniya duk da rauni da yake fama dash
Wassani

Spain ta saka Yamal i a cikin tawagar gasar Kofin Duniya duk da rauni da yake fama dash

Tauraron matashin dan wasan Barcelona, Lamine Yamal, na cikin jerin ‘yan wasan da kocin Spain, Luis de la Fuente, ya bayyana domin gasar Kofin Duniy...

Read More
Alhazai sun fara aikin Hajjin 2026 bayan isa Mina
Babban Labari

Alhazai sun fara aikin Hajjin 2026 bayan isa Mina

Dubban Musulmai daga sassan duniya sun fara gudanar da aikin Hajjin shekarar 1447/2026 bayan fara kwararowa zuwa Mina a ranar Litinin 8 ga watan Zul-H...

Read More
Gaya ya rasa tikitin Sanatan Kano ta Kudu bayan komawarsa NDC
Labaran gida, Siyasa

Gaya ya rasa tikitin Sanatan Kano ta Kudu bayan komawarsa NDC

Tsohon Sanata Kabiru Gaya ya rasa tikitin takarar Sanatan Kano ta Kudu na jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC) duk da sauya sheƙarsa zuwa ja...

Read More
Hukumar kiyaye hadurra ta Najeriya Federal Road Safety Corps ta shawarci direbobin da ke tafiya ta hanyar Abuja zuwa Kaduna
Babban Labari

Hukumar kiyaye hadurra ta Najeriya Federal Road Safety Corps ta shawarci direbobin da ke tafiya ta hanyar Abuja zuwa Kaduna

Hukumar kiyaye hadurra ta Najeriya Federal Road Safety Corps ta shawarci direbobin da ke tafiya ta hanyar Abuja zuwa Kaduna da su yi amfani da wasu ha...

Read More
Rundunar 'yan sandan jihar kwara ta tabbatar da sace mutum 10 a garin Yashikira na karamar hukumar Baruten
Babban Labari

Rundunar 'yan sandan jihar kwara ta tabbatar da sace mutum 10 a garin Yashikira na karamar hukumar Baruten

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kwara ta tabbatar da cewa wasu ’yan bindiga sun sace mutane 10 a fadar Sarkin Yashikira da ke ƙaramar hukumar Baruten ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka