YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Tinubu Ya Taya Akanta Janar na Tarayya Murnar Zama Shugaban Ƙungiyar Akantoci Janar ta Afirka
Labaran gida

Tinubu Ya Taya Akanta Janar na Tarayya Murnar Zama Shugaban Ƙungiyar Akantoci Janar ta Afirka

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya taya Akanta Janar na Tarayya, Dakta Shamseldeen Babatunde Ogunjimi, murnar zaɓensa a matsayin Shugaban Ƙungiya...

Read More
Iran Ta Fitar da Gangar Ɗanyen Mai Miliyan 73 Bayan Sassaucin Takunkuman Amurka
Labaran Ketare, Kasuwanci

Iran Ta Fitar da Gangar Ɗanyen Mai Miliyan 73 Bayan Sassaucin Takunkuman Amurka

Iran ta samu damar fitar da kusan gangar ɗanyen mai miliyan 73 cikin ƙasa da wata guda, bayan da Amurka ta ɗan sassauta wasu daga cikin takunkuman ...

Read More
Tinubu Ya Bukaci Likitocin Najeriya da ke Ƙasashen Waje Su Dawo Gida
Labaran gida

Tinubu Ya Bukaci Likitocin Najeriya da ke Ƙasashen Waje Su Dawo Gida

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga likitocin Najeriya da sauran ƙwararrun ma’aikatan lafiya da ke aiki a ƙasashen waje da su dawo gi...

Read More
Sufeto Janar Ya Umarci Ƴan Sanda Su Murƙushe Masu Rike Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Labaran gida, Babban Labari

Sufeto Janar Ya Umarci Ƴan Sanda Su Murƙushe Masu Rike Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Sufeto Janar na Ƴan Sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya umarci dukkan jami’an ‘yan sanda a faɗin ƙasar nan da su ɗauki mataki mai tsauri kan du...

Read More
Kotu Ta Dakatar da Yunkurin Tsige Shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa
Labaran Ketare, Babban Labari

Kotu Ta Dakatar da Yunkurin Tsige Shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa

Wata Babbar Kotu a lardin Western Cape na Afirka ta Kudu ta dakatar da shirin Majalisar Dokokin ƙasar na tsige Shugaba Cyril Ramaphosa, kan zarge-zar...

Read More
Jurgen Klopp Ya Zama Sabon Kocin Tawagar Ƙwallon Ƙafar Jamus
Labaran Ketare, Wassani

Jurgen Klopp Ya Zama Sabon Kocin Tawagar Ƙwallon Ƙafar Jamus

Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Jamus ta sanar da naɗin tsohon kocin Liverpool, Jurgen Klopp, a matsayin sabon babban kocin tawagar ƙwallon ƙafar ƙasar....

Read More
Har Yanzu Ana Jiran Ceto Ɗaliban da Aka Sace a Borno Bayan Fiye da Wata Biyu
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Har Yanzu Ana Jiran Ceto Ɗaliban da Aka Sace a Borno Bayan Fiye da Wata Biyu

Fiye da wata biyu bayan sace ɗalibai daga makarantu uku da ke garin Mussa a Jihar Borno, har yanzu iyaye da iyalansu na ci gaba da jiran ganin an ku...

Read More
Matawalle Ya Yi Kira Ga 'Yan Adawa Su Guji Ayyukan da Ka Iya Bata Sunan Najeriya
Babban Labari, Siyasa

Matawalle Ya Yi Kira Ga 'Yan Adawa Su Guji Ayyukan da Ka Iya Bata Sunan Najeriya

Ƙaramin Ministan Tsaro, Bello Mohammed Matawalle, ya buƙaci 'yan adawa da su guji duk wani abu da ka iya tunzura al'umma ko kuma ɓata sunan Najeriy...

Read More
Damina da Wahalar Hanya Su Ne Babban Kalubale Yayin da 'Yan Ta'adda Suka Tsere Zuwa Dazuka
Babban Labari, Tsaro

Damina da Wahalar Hanya Su Ne Babban Kalubale Yayin da 'Yan Ta'adda Suka Tsere Zuwa Dazuka

Kwamandan Rundunar Haɗin Gwiwa ta Operation FANSAN YAMMA a Arewa maso Yamma, Manjo Janar W.B. Idris, ya bayyana cewa hare-haren sojoji da ake ci gaba...

Read More
Dakarun Operation HADIN KAI Sun Kama Mutum Biyar da Ake Zargi da Garkuwa da Mutane a Yobe
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Dakarun Operation HADIN KAI Sun Kama Mutum Biyar da Ake Zargi da Garkuwa da Mutane a Yobe

Dakarun Sashe na 2 na Operation HADIN KAI (OPHK) tare da haɗin gwiwar Ƙungiyar Maharba ta Jihar Yobe sun kama wasu mutum biyar da ake zargi da aikat...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka