YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Shekarau Ya Dauki Nauyin Karatun Dalibai 830 da Suka Kammala NCE a Kano
Labaran gida, Siyasa Aug 12, 2026

Shekarau Ya Dauki Nauyin Karatun Dalibai 830 da Suka Kammala NCE a Kano

Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma tsohon Sanatan Kano ta Tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau, ya dauki nauyin karatun dalibai 830 da suka kammala karatun NCE...

azubairu
Read More
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki Kan Rashin Cika Yarjejeniyar 2025
Babban Labari, Labaran gida Aug 12, 2026

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki Kan Rashin Cika Yarjejeniyar 2025

Ƙungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya (ASUU) ta umarci rassanta da ke jami’o’i 20 da su fara shirye-shiryen shiga yajin aikin gama-gari, bisa z...

azubairu
Read More
Rashin Aikin Yi Ga Matasa Ya Ƙaru a Duniya – ILO
Labaran gida Aug 12, 2026

Rashin Aikin Yi Ga Matasa Ya Ƙaru a Duniya – ILO

Ƙungiyar Ƙwadago ta Duniya, ILO, ta ce yawan matasan da ba su da aikin yi ya ƙaru a duniya a shekarar 2025, musamman a ƙasashen da ke da ƙarfin t...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Amince da Tsarin Zuba Jari Dala Biliyan 50
Babban Labari Aug 12, 2026

Tinubu Ya Amince da Tsarin Zuba Jari Dala Biliyan 50

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da wani sabon tsarin zuba jari da aka tsara domin jawo sabbin jarin har dala biliyan 50 a fannin hako man f...

azubairu
Read More
Gwamnatin Tarayya Ta Haɗa Gwiwa da USDA Don Ƙarfafa Kamun Kifi da Kiwo a Najeriya
General Aug 12, 2026

Gwamnatin Tarayya Ta Haɗa Gwiwa da USDA Don Ƙarfafa Kamun Kifi da Kiwo a Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta sake jaddada aniyarta ta tallafa wa Shirin Food for Progress na Ma’aikatar Aikin Gona ta Amurka (USDA) a Najeriya, tana mai bay...

azubairu
Read More
Osun: IGP Disu Ya Tura DIG Ishyaku Mohammed Jagorantar Tsaron Zaben Gwamna
Labaran gida Aug 12, 2026

Osun: IGP Disu Ya Tura DIG Ishyaku Mohammed Jagorantar Tsaron Zaben Gwamna

Sufeto-Janar na ’Yan Sandan Najeriya, IGP Olatunji Rilwan Disu, ya tura Mataimakin Sufeto-Janar na ’Yan Sanda, DIG Ishyaku Mohammed, jihar Osun do...

azubairu
Read More
.	Ayyukan Tinubu sun nuna cancantar sake zaɓensa a 2027 – Fadar Shugaban Ƙasa
Siyasa Aug 12, 2026

. Ayyukan Tinubu sun nuna cancantar sake zaɓensa a 2027 – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar Shugaban Ƙasa ta ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya cancanci a sake zaɓensa a shekarar 2027, bisa la’akari da sauye-sauyen tattalin arziki da a...

Sultan Bello
Read More
NiMet ta yi gargadin yiwuwar ambaliya a Kaduna, Sokoto, Zamfara da wasu jihohi 10 2. Kaduna, Sokoto, Zamfara na cikin jihohi 13 d
Labaran gida Aug 12, 2026

NiMet ta yi gargadin yiwuwar ambaliya a Kaduna, Sokoto, Zamfara da wasu jihohi 10 2. Kaduna, Sokoto, Zamfara na cikin jihohi 13 d

Hukumar Kula da Yanayi ta Nijeriya (NiMet) ta yi gargaɗin yiwuwar samun ambaliyar ruwa ta ba-zata a wasu sassan ƙasar, inda ta ce jihohi 13 na cikin...

Sultan Bello
Read More
Barcelona ta kara mika tayin €60m kan dan wasan Manchester City Rodri
Wassani Aug 12, 2026

Barcelona ta kara mika tayin €60m kan dan wasan Manchester City Rodri

Dan wasan dan asalin kasar sifaniya wanda ya kasance zakakurin dan wasan duniya a gasar cin kofin duniya na shekarar 2026 wanda ya gudanar a kasar Ame...

Sultan Bello
Read More
Kotun tafi da gidanka ta REMASAB ta hukunta Domino’s Pizza, FCMB, Jalsa Shop da Nasarawa Suya Spot kan karya dokokin tsafta da daurin sati biyu ko biyan tara
Labaran gida Aug 11, 2026

Kotun tafi da gidanka ta REMASAB ta hukunta Domino’s Pizza, FCMB, Jalsa Shop da Nasarawa Suya Spot kan karya dokokin tsafta da daurin sati biyu ko biyan tara

Daga cikin wuraren kasuwanci da suka gurfana a gaban Kotun Tsaftar Muhalli ta REMASAB a zagayen dake gudanarwa duk sati na wannan makon akwai Dominoâ€...

Adamu Abdullahi
Read More
Bangaren kirkire - kirkire shine kamfanin man fetur na biyu wajen Samar da kudin Shiga da aiyukan yi a Najeriya - Lai Muhammad
Nishadi Aug 11, 2026

Bangaren kirkire - kirkire shine kamfanin man fetur na biyu wajen Samar da kudin Shiga da aiyukan yi a Najeriya - Lai Muhammad

Tsohon Ministan Yaɗa Labarai da Al’adu, Lai Mohammed, a ranar Talata ya bayyana masana’antar kirkire - kirkire ta Najeriya a matsayin kafar samun...

Adamu Abdullahi
Read More
Shugaban Chadi Ya Sanar da Afuwa ga Wasu Fursunoni Domin Ƙarfafa Sulhu
Babban Labari, Labaran gida Aug 11, 2026

Shugaban Chadi Ya Sanar da Afuwa ga Wasu Fursunoni Domin Ƙarfafa Sulhu

Shugaban ƙasar Chadi, Mahamat Idriss Déby Itno, ya sanar da cewa zai yi amfani da ikon afuwa ga wasu mutanen da aka samu da laifi tare da yanke musu...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!