YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Hukumar Zaɓe Mai ZaINEC ta fara bincike kan zargin fallasa bayanan jarumi Emeka Ike, daga rumbun bayanan rajistar masu kaɗa ƙuri’a
Babban Labari

Hukumar Zaɓe Mai ZaINEC ta fara bincike kan zargin fallasa bayanan jarumi Emeka Ike, daga rumbun bayanan rajistar masu kaɗa ƙuri’a

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta fara bincike kan zargin fallasa bayanan jarumi Emeka Ike, daga rumbun bayanan rajistar masu kaɗa ƙu...

Read More
Hukumomin tsaron gaɓar teku na ƙasar Mauritania sun ceto baƙin haure 110, ciki har da mata 12 da yara uku
Babban Labari

Hukumomin tsaron gaɓar teku na ƙasar Mauritania sun ceto baƙin haure 110, ciki har da mata 12 da yara uku

Hukumomin tsaron gaɓar teku na ƙasar Mauritania sun ceto baƙin haure 110, ciki har da mata 12 da yara uku, bayan jirgin ruwansu ya samu matsala a t...

Read More
'Yan sanda a Jihar Yobe sun gano inda ake kera bindigu a garin Potiskum
Babban Labari

'Yan sanda a Jihar Yobe sun gano inda ake kera bindigu a garin Potiskum

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Yobe ta gano wani wurin da ake ƙera bindigu ba bisa ka’ida ba a garin Potiskum tare da kama mutane bakwai da ake zargi...

Read More
NEMA ta ce iska mai karfi ta lalata gidaje da muhimman gine gine a Jihar kebbi
Babban Labari

NEMA ta ce iska mai karfi ta lalata gidaje da muhimman gine gine a Jihar kebbi

Iska mai ƙarfi ta lalata gidaje da muhimman gine-ginen jama’a a garuruwa tara da ke Karamar Hukumar Augie ta Jihar Kebbi. wannan na cikin sanarwar ...

Read More
'Yan bindiga sun yi garkuwa da Olaide Busayo Adegoke John-Paul, ƙanwar tsohon Ministan Wutar Lantarki na Najeriya kuma ɗan takarar gwamnan Jihar Oyo a jam’iyyar APC
Babban Labari

'Yan bindiga sun yi garkuwa da Olaide Busayo Adegoke John-Paul, ƙanwar tsohon Ministan Wutar Lantarki na Najeriya kuma ɗan takarar gwamnan Jihar Oyo a jam’iyyar APC

Wasu yan bindiga sun yi garkuwa da Olaide Busayo Adegoke John-Paul, ƙanwar tsohon Ministan Wutar Lantarki na Najeriya kuma ɗan takarar gwamnan Jihar...

Read More
Malamai Sun Fito Zanga-Zanga a Najeriya Kan Sace Ɗalibai a Borno da Oyo
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Malamai Sun Fito Zanga-Zanga a Najeriya Kan Sace Ɗalibai a Borno da Oyo

malamai a sassa daban-daban na Najeriya sun fito zanga-zanga a faɗin ƙasar, inda suke neman a gaggauta kuɓutar da ɗaliban da aka sace a jihohin Oy...

Read More
Wasu iyaye Sun Zargi Gwamnati da yin watsi da yaran da aka sace a Borno
Labaran gida, Tsaro

Wasu iyaye Sun Zargi Gwamnati da yin watsi da yaran da aka sace a Borno

Gwamnatin Najeriya na ci gaba da fuskantar matsin lamba kan rashin kuɓutar da ɗaliban makaranta 42 da aka sace a jihar Borno, waɗanda har yanzu ke ...

Read More
An Kashe Mutane Biyu a Rikicin Zanga-zanga a Cibiyar Amurka Kan Ebola a Kenya
Labaran Ketare, Tsaro

An Kashe Mutane Biyu a Rikicin Zanga-zanga a Cibiyar Amurka Kan Ebola a Kenya

An harbe mutane biyu a garin Nanyuki da ke tsakiyar Kenya yayin da ake ci gaba da zanga-zanga kan shirin Amurka na kafa cibiyar killace masu Ebola a w...

Read More
Gwamnatin Kano ta amince da daukar matakan da suka dace na rage karfin ambaliyar ruwa a kano, bayan Rahoton NEMA
Babban Labari

Gwamnatin Kano ta amince da daukar matakan da suka dace na rage karfin ambaliyar ruwa a kano, bayan Rahoton NEMA

Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa (NEMA) ta bayyana cewa yankuna 178 da ke cikin kananan hukumomi 28 na Jihar Kano na cikin hadarin fuskantar ambal...

Read More
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji 23 Daga Hannun Masu Garkuwa a Kogi
Babban Labari, Tsaro

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji 23 Daga Hannun Masu Garkuwa a Kogi

Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta kuɓutar da fasinjoji 23 da wasu da ake zargin ƴan bindiga ne suka sace a kan hanyar Ayegunle zuwa Bunu, a ƙaramar ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka