YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Hukumar Tsaron Farin Kaya ta DSS ta umarci a gudanar da bincike kan wasu jami’anta
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 24, 2026

Hukumar Tsaron Farin Kaya ta DSS ta umarci a gudanar da bincike kan wasu jami’anta

Hukumar Tsaron Farin Kaya ta DSS ta umarci a gudanar da bincike kan wasu jami’anta da aka gani a wani bidiyo suna jan ɗan gwagwarmaya kuma ɗan tak...

azubairu
Read More
Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya amince da sanya dokar hana fita ta sa’o’i 16 a ƙananan hukumomi
Babban Labari, Labaran gida Jun 24, 2026

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya amince da sanya dokar hana fita ta sa’o’i 16 a ƙananan hukumomi

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya amince da sanya dokar hana fita ta sa’o’i 16 a ƙananan hukumomi 10 na jihar domin magance matsalolin tsaro da...

azubairu
Read More
Faransa ta sanar da cutar Ebola a ƙasar
Babban Labari, Lafiya Jun 24, 2026

Faransa ta sanar da cutar Ebola a ƙasar

Faransa ta sanar da tabbatar da ɓullar cutar Ebola a ƙasar bayan wani likita da ya dawo daga aikin jin ƙai a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo (DR C...

azubairu
Read More
Matatar Mai ta Dangote ta karyata zargin cewa tana sayarwa tare da sake sayo mai daga Kasar Togo
Babban Labari Jun 24, 2026

Matatar Mai ta Dangote ta karyata zargin cewa tana sayarwa tare da sake sayo mai daga Kasar Togo

Kamfanin Matatar Mai ta Dangote Petroleum Refinery ya yi watsi da zarge-zargen da ke cewa ana fitar da kayayyakin man fetur da ake tacewa a matatar zu...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Kaduna ta go yi bayan gurfanar da mutane 24 gaban kotu Kan kashe wata Mata a maraban Jos
Babban Labari Jun 23, 2026

Gwamnatin Kaduna ta go yi bayan gurfanar da mutane 24 gaban kotu Kan kashe wata Mata a maraban Jos

Gwamnatin Jihar Kaduna ta yi maraba da gurfanar da mutane 24 da ake zargi da hannu a kisan gillar da aka yi wa wata mata a yankin Maraban Jos, inda ta...

Adamu Abdullahi
Read More
Da ni kadai ke da ikon hukunci da na haramta amfani bakin gilashi a mota, cewar sufeto Janar na Yan sandan Najeriya
Babban Labari Jun 23, 2026

Da ni kadai ke da ikon hukunci da na haramta amfani bakin gilashi a mota, cewar sufeto Janar na Yan sandan Najeriya

Sufeto Janar na ’Yan Sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya bayyana cewa da a ce ikon yanke hukunci yana hannunsa shi kaɗai, da ya zai haramta amfani d...

Adamu Abdullahi
Read More
lazio ta sanar da naɗin tsohon kocin ƙasar Italiya, Gennaro Gattuso
Wassani Jun 23, 2026

lazio ta sanar da naɗin tsohon kocin ƙasar Italiya, Gennaro Gattuso

Ƙungiyar Lazio ta sanar da naɗin tsohon kocin ƙasar Italiya, Gennaro Gattuso, a matsayin sabon mai horas da 'yan wasanta bayan rabuwa da Maurizio S...

azubairu
Read More
Kylian Mbappe, ya zura ƙwallaye biyu yayin da Faransa ta doke Iraq
Wassani Jun 23, 2026

Kylian Mbappe, ya zura ƙwallaye biyu yayin da Faransa ta doke Iraq

Tauraron ɗan wasan Faransa, Kylian Mbappe, ya zura ƙwallaye biyu yayin da Faransa ta doke Iraq, lamarin da ya kai shi matsayi na biyu a tarihin masu...

azubairu
Read More
MDD TA CE ANA AMFANI DA CIN ZARAFI A MATSAYIN MAKAMIN YAƘI A RIKICIN SUDAN
Lafiya Jun 23, 2026

MDD TA CE ANA AMFANI DA CIN ZARAFI A MATSAYIN MAKAMIN YAƘI A RIKICIN SUDAN

Majalisar Ɗinkin Duniya ta bayyana cewa ana amfani da cin zarafi na jima'i a matsayin makamin yaƙi a rikicin Sudan, inda ta ce adadin lokutan da aka...

azubairu
Read More
MDD ta ye Gargadi Kan pillar core Tallafin Hiv da Amurka Ta yi wa Afrirka to Kudu
Lafiya Jun 23, 2026

MDD ta ye Gargadi Kan pillar core Tallafin Hiv da Amurka Ta yi wa Afrirka to Kudu

Shugabar Hukumar UNAIDS ta Majalisar Ɗinkin Duniya, Winnie Byanyima, ta yi gargaɗin cewa janye tallafin yaƙi da cutar HIV da Amurka ta yi wa Afirka...

azubairu
Read More
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu, Garba Maidoki, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar APC zuwa ADC
Babban Labari, Siyasa Jun 23, 2026

Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu, Garba Maidoki, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar APC zuwa ADC

Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu, Garba Maidoki, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar APC zuwa ADC, inda ya danganta matakin da rikice-rikicen cikin gida...

azubairu
Read More
Sarkin ya yi wannan kiran ne lokacin da ya karbi bakuncin  kwamishinan ruwa muhalli da sauyin yanayi Dakta Tahir Muhammad Hashim a fadar sa domin kaddamar da aikin dashen bishiyu a fadin jihar ban.
Babban Labari Jun 23, 2026

Sarkin ya yi wannan kiran ne lokacin da ya karbi bakuncin  kwamishinan ruwa muhalli da sauyin yanayi Dakta Tahir Muhammad Hashim a fadar sa domin kaddamar da aikin dashen bishiyu a fadin jihar ban.

‎ Mai martaba Sarkin Kano Muhammad Sunusi II ya yi kira ga al'ummar jihar Kano da su dasa bishiyu a muhallan su domin inganta muhalli.‎Sarkin ya y...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!