YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Muhammad Ya Sake Zama Sunan Da Aka Fi Sanya Wa Jarirai A Ingila Da Wales
Labaran Ketare, Babban Labari

Muhammad Ya Sake Zama Sunan Da Aka Fi Sanya Wa Jarirai A Ingila Da Wales

Sunan Muhammad ya sake zama sunan da iyaye suka fi sanya wa jariran maza a Ingila da Wales a shekarar 2025.Hukumar Ƙididdiga ta Birtaniya (Office for...

Read More
Andy Burnham Ya Nemi Afuwa Kan Martanin Jam'iyyar Labour Game Da Rikicin Gaza
General

Andy Burnham Ya Nemi Afuwa Kan Martanin Jam'iyyar Labour Game Da Rikicin Gaza

Andy Burnham, wanda ake ganin na daga cikin fitattun 'yan siyasar da ka iya jagorantar Jam'iyyar Labour a nan gaba, ya nemi afuwa kan yadda jam'iyyars...

Read More
Fubara Ya Gabatar Da Kasafin Kuɗin Naira Tiriliyan 1.854 Na Shekarar 2026
Labaran gida, Babban Labari

Fubara Ya Gabatar Da Kasafin Kuɗin Naira Tiriliyan 1.854 Na Shekarar 2026

Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2026 da ya kai Naira tiriliyan 1.854 ga Majalisar Dokokin Jihar Rivers....

Read More
Kotu a Kano ta fara sauraran karar zargin da ake yi wa Fatima Abdullahi na kashe saurayinta Isma'il sidi Buzu
Babban Labari

Kotu a Kano ta fara sauraran karar zargin da ake yi wa Fatima Abdullahi na kashe saurayinta Isma'il sidi Buzu

Kotun majistret mai lamba 2 ƙarƙashin jagorancin mai shari'a Auwal Yusuf Sulaiman, ta fara sauraron wata ƙara da gwamnatin jihar Kano, ta gurfanar ...

Read More
Amurka Ta Fitar Da Jerin Wasu 'Yan Najeriya Da Ake Shirin Kora Daga Ƙasar
Labaran Ketare, Babban Labari

Amurka Ta Fitar Da Jerin Wasu 'Yan Najeriya Da Ake Shirin Kora Daga Ƙasar

Ma'aikatar Tsaron Cikin Gida ta Amurka (DHS) ta wallafa jerin wasu 'yan Najeriya da take shirin kora daga ƙasar, a matsayin wani ɓangare na shirin g...

Read More
Sojojin Najeriya Sun Kama Wata Ƴar Chadi Bisa Zargin Kai Wa Boko Haram Miyagun Ƙwayoyi Da Giya
Babban Labari, Tsaro

Sojojin Najeriya Sun Kama Wata Ƴar Chadi Bisa Zargin Kai Wa Boko Haram Miyagun Ƙwayoyi Da Giya

Rundunar Sojojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta na Rundunar Haɗin Gwiwa ta Operation Hadin Kai sun kama wata 'yar ƙasar Chadi da ake zargi da ka...

Read More
Wike: Yawancin Ayyukan Da Muka Kammala A Abuja Tsofaffin Ayyuka Ne Da Aka Yi Watsi Da Su
Labaran gida, Babban Labari

Wike: Yawancin Ayyukan Da Muka Kammala A Abuja Tsofaffin Ayyuka Ne Da Aka Yi Watsi Da Su

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa mafi yawan ayyukan da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta kammala a Abuja tsoffin ayyuka...

Read More
Janar Christopher Musa Ya Gargaɗi Jami'an Tsaro Kan Jinkirin Ɗaukar Mataki A Kan 'Yan Ta'adda
Babban Labari, Tsaro

Janar Christopher Musa Ya Gargaɗi Jami'an Tsaro Kan Jinkirin Ɗaukar Mataki A Kan 'Yan Ta'adda

Babban Hafsan Tsaron Najeriya, Janar Christopher Gwabin Musa, ya gargaɗi jami'an tsaro da su guji jinkiri wajen ɗaukar mataki a kan 'yan ta'adda da ...

Read More
Sojojin Najeriya Sun Ce Mayaƙan ISWAP Shida Sun Miƙa Wuya A Borno
Labaran gida, Tsaro

Sojojin Najeriya Sun Ce Mayaƙan ISWAP Shida Sun Miƙa Wuya A Borno

Rundunar Sojojin Najeriya ta bayyana cewa mayaƙan Boko Haram na tsagin ISWAP guda shida sun miƙa wuya tare da iyalansu ga dakarun Operation Hadin Ka...

Read More
Kotu Ta Tura Tsohon Shugaban Kotun Ɗa'ar Ma'aikata, Danladi Umar, Gidan Gyaran Hali
Labaran gida, Babban Labari

Kotu Ta Tura Tsohon Shugaban Kotun Ɗa'ar Ma'aikata, Danladi Umar, Gidan Gyaran Hali

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Maitama, Abuja, ta ba da umarnin tsare tsohon shugaban Kotun Ɗa'ar Ma'aikata ta Najeriya (CCT), Danladi Uma...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka