YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Iran Ta Ce A Shirye Take Ta Kare Kanta Daga Duk Wani Hari Na Amurka
Labaran Ketare, Babban Labari

Iran Ta Ce A Shirye Take Ta Kare Kanta Daga Duk Wani Hari Na Amurka

Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya bayyana cewa ƙasarsa a shirye take ta kare kanta idan har Amurka ta ci gaba da kai mata hare-hare.A w...

Read More
EFCC Ta Gurfanar Da Bello Bodejo Kan Zargin Hada-Hadar Kuɗaɗe Ba Bisa Ƙa'ida Ba
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

EFCC Ta Gurfanar Da Bello Bodejo Kan Zargin Hada-Hadar Kuɗaɗe Ba Bisa Ƙa'ida Ba

Hukumar Yaƙi da Masu Yi Wa Tattalin Arzikin Ƙasa Ta'annati (EFCC) ta gurfanar da shugaban ƙungiyar Miyetti Allah Kautal Hore ta ƙasa, Bello Bodejo...

Read More
Atiku Ya Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Kare Peter Obi, Ta Kuma Saki El-Rufai
Labaran gida, Siyasa

Atiku Ya Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Kare Peter Obi, Ta Kuma Saki El-Rufai

Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta tabbatar da tsaron Peter Obi tare da gaggauta sakin tsoh...

Read More
Sufeto Janar Na 'Yan Sanda Ya Yi Kira Da A Ƙarfafa Haɗin Gwiwar Hukumomin Tsaro Na Duniya
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Sufeto Janar Na 'Yan Sanda Ya Yi Kira Da A Ƙarfafa Haɗin Gwiwar Hukumomin Tsaro Na Duniya

Sufeto Janar na Rundunar 'Yan Sandan Najeriya (IGP), Olatunji Rilwan Disu, ya sake jaddada aniyar Najeriya na ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin hukumomin...

Read More
Matatar Dangote Ta Fara Jigilar Fetur Kyauta Zuwa Jihohi Shida Da Abuja
Labaran gida, Kasuwanci

Matatar Dangote Ta Fara Jigilar Fetur Kyauta Zuwa Jihohi Shida Da Abuja

Matatar Man Fetur ta Dangote ta fara jigilar fetur kyauta zuwa jihohi shida a faɗin Najeriya, ciki har da Babban Birnin Tarayya, Abuja.Kamfanin Dango...

Read More
Majalisar Dattawa Ta Amince Da Naira Tiriliyan 11 A Matsayin Burin Kuɗaɗen Shiga Na Hukumar Kwastam A 2026
Labaran gida

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Naira Tiriliyan 11 A Matsayin Burin Kuɗaɗen Shiga Na Hukumar Kwastam A 2026

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da buƙatar Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) na tara sama da Naira tiriliyan 11 a matsayin kuɗaɗen shiga na s...

Read More
EFCC Ta Miƙa Kayan Da Aka Kwato Daga Masu Laifi Ga Ma'aikatar Ilimi
Labaran gida

EFCC Ta Miƙa Kayan Da Aka Kwato Daga Masu Laifi Ga Ma'aikatar Ilimi

Hukumar Yaƙi da Yi Wa Tattalin Arzikin Ƙasa Ta'annati (EFCC) ta miƙa wasu kayayyakin da aka ƙwato daga hannun masu aikata laifuka ga Ministan Ilim...

Read More
Yan Sanda A Kaduna Sun Kama Mutane Shida Kan Kisan Matafiya Biyu Ta Hanyar Taron Dangi
Labaran gida, Tsaro

Yan Sanda A Kaduna Sun Kama Mutane Shida Kan Kisan Matafiya Biyu Ta Hanyar Taron Dangi

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna ta yi Allah wadai da kisan wasu matafiya biyu, Muhammadu Sani da abokinsa Aliyu Mohammed, dukkansu mazauna ƙauyen U...

Read More
Majalisar Dattawa Ta Binciki Kashe-Kuɗen Hukumar Raya Yankin Arewa Maso Yamma
Labaran gida, Babban Labari

Majalisar Dattawa Ta Binciki Kashe-Kuɗen Hukumar Raya Yankin Arewa Maso Yamma

Kwamitin Majalisar Dattawa mai kula da Harkokin Raya Yankuna ya fara bincike kan yadda Hukumar Raya Yankin Arewa Maso Yamma (NWDC) ke gudanar da harko...

Read More
Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Ƙaramin Ministan Harkokin Wajen Daular Larabawa
Labaran gida, Labaran Ketare

Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Ƙaramin Ministan Harkokin Wajen Daular Larabawa

Alamu na nuna cewa Najeriya da Daular Larabawa (UAE) na ƙara ƙarfafa alaƙar diflomasiyya da tattalin arzikinsu, yayin da ƙasashen biyu ke kammala ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka