YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

An Dakatar da Wani Waje Da Ake Zargin Ana Sarrafa Gurbataccen Man Gyada a Bompai.
Labaran gida

An Dakatar da Wani Waje Da Ake Zargin Ana Sarrafa Gurbataccen Man Gyada a Bompai.

Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, tare da haɗin gwiwar jami’an lafiya da tsaftar muhalli, sun fara bi...

Read More
Dakarun Soji Sun Tarwatsa Shirin Mayakan Ta'addanci a Arewa Maso Gabas
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Dakarun Soji Sun Tarwatsa Shirin Mayakan Ta'addanci a Arewa Maso Gabas

Yayin da suke tsaka da gudanar da ayyukan tabbatar da tsaro, dakarun hadin gwiwa na "Operation Hadin Kai" sun yi nasarar fatattakar wasu 'yan bindiga ...

Read More
Dan Sanda Ya Rasa Ransa Gab da Ritaya a Kano Sakamakon Fadan Daba.
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Dan Sanda Ya Rasa Ransa Gab da Ritaya a Kano Sakamakon Fadan Daba.

Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta fuskanci babban rashi na wani gogaggen jami'inta mai suna Sani S.O, wanda ya rasa ransa sakamakon rikicin daban da ...

Read More
Gwamnatin jihar Kwara ta buƙaci masu ruwa da tsaki a ɓangaren lafiya da su haɗa kai wajen samar da ingantaccen kiwon lafiya a faɗin jihar.
Babban Labari

Gwamnatin jihar Kwara ta buƙaci masu ruwa da tsaki a ɓangaren lafiya da su haɗa kai wajen samar da ingantaccen kiwon lafiya a faɗin jihar.

Gwamnatin jihar Kwara ta buƙaci masu ruwa da tsaki a ɓangaren lafiya da su haɗa kai wajen samar da ingantaccen tsarin aiwatar da kiwon lafiya na za...

Read More
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya lashe takarar Sanatan Gombe ta Arewa a zaben fidda gwani na jam’iyyar APC
Babban Labari, Siyasa

Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya lashe takarar Sanatan Gombe ta Arewa a zaben fidda gwani na jam’iyyar APC

Jam’iyyar APC ta bayyana gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, a matsayin dan takarar Sanatan Gombe ta Arewa bayan samun kuri’u masu rinjay...

Read More
Rundunar ’Yan Sandan ƙasar nan ta cafke wasu mutane biyu da ake zargi da haɗa baki wajen sace wani dattijo a Jihar Kaduna domin neman kuɗin fansa, tare da ƙwato bindiga ƙirar AK-47.
Labaran gida, Tsaro

Rundunar ’Yan Sandan ƙasar nan ta cafke wasu mutane biyu da ake zargi da haɗa baki wajen sace wani dattijo a Jihar Kaduna domin neman kuɗin fansa, tare da ƙwato bindiga ƙirar AK-47.

Rundunar ’Yan Sandan ƙasar nan ta cafke wasu mutane biyu da ake zargi da haɗa baki wajen sace wani dattijo a Jihar Kaduna domin neman kuɗin fansa...

Read More
Hukumar Kwashe Shara ta Jihar Kano, REMASAB, ta hukunta wani mai aikin gini, Alhaji Garzali Sani, kan zuba yashi a kan hanya, da lalata magudanan ruwa
General

Hukumar Kwashe Shara ta Jihar Kano, REMASAB, ta hukunta wani mai aikin gini, Alhaji Garzali Sani, kan zuba yashi a kan hanya, da lalata magudanan ruwa

Hukumar Kwashe Shara ta Jihar Kano, REMASAB, ta hukunta wani mai aikin gini, Alhaji Garzali Sani, kan zuba yashi a kan hanya, lamarin da ya toshe kwal...

Read More
Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, PCACC, ta bayyana cewa ta gayyaci tsohon Shugaban Ma’aikatan Jihar Abdullahi Musa kan zargin cire kuɗi daga albashin ma’aikata.
Babban Labari

Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, PCACC, ta bayyana cewa ta gayyaci tsohon Shugaban Ma’aikatan Jihar Abdullahi Musa kan zargin cire kuɗi daga albashin ma’aikata.

Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, PCACC, ta bayyana cewa ta gayyaci tsohon Shugaban Ma’aikatan Jihar A...

Read More
Rigimar takarar Shugaban kasa daga jam'iyun adawa sharar fage ne ga nasarar shugaban kasa Tinubu - cewar jigo a jamíyar ADC,Dele Momodu
Babban Labari

Rigimar takarar Shugaban kasa daga jam'iyun adawa sharar fage ne ga nasarar shugaban kasa Tinubu - cewar jigo a jamíyar ADC,Dele Momodu

Jigo a jam'iyyar ADC Dele Momodu ya bayyana hakan ne yayin wata hira da gidan talabijin na Channels.Inda ya ce, muddin ‘yan adawa na son kayar da Ti...

Read More
Rundunar ’yan sandan jihar Yobe ta kama wasu mutane da ake zargi da aikata laifuka daban-daban
Labaran gida

Rundunar ’yan sandan jihar Yobe ta kama wasu mutane da ake zargi da aikata laifuka daban-daban

Rundunar ’yan sandan jihar Yobe ta kama wasu mutane da ake zargi da aikata laifuka daban-daban tare da kwato babur da saniyar sata a wasu samame da ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka