YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Najeriya Ta Yi Barazanar Daukar Mataki Kan Hare-Haren da Ake Kai wa 'Yan Ƙasarta a Afrika ta Kudu
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Jun 09, 2026

Najeriya Ta Yi Barazanar Daukar Mataki Kan Hare-Haren da Ake Kai wa 'Yan Ƙasarta a Afrika ta Kudu

Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa tana nazarin matakan da za ta ɗauka kan abin da ta kira hare-hare da cin zarafin da ake yi wa 'yan ƙasarta a Afri...

azubairu
Read More
Babu wanda ya isa ya hana ni zuwa ko ina a Najeriya - Sheikh Gumi
Babban Labari Jun 09, 2026

Babu wanda ya isa ya hana ni zuwa ko ina a Najeriya - Sheikh Gumi

Shahararren malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi, ya magantu kan ziyarar da ya kai garin Ibadan a ƙarshen shekarar da ta gabata, bayan ce-ce-...

Adamu Abdullahi
Read More
Isra'ila Ta Kara Karfafa Hadin Gwiwa da Najeriya a fannin Noma da Kiwon Lafiya
Babban Labari, Lafiya Jun 09, 2026

Isra'ila Ta Kara Karfafa Hadin Gwiwa da Najeriya a fannin Noma da Kiwon Lafiya

Kasar Isra’ila ta ce tana ci gaba da karfafa hadin gwiwa da Najeriya a bangaren noma, inda manoman Najeriya ke amfana da iri da sabbin fasahohin nom...

Sultan Bello
Read More
Amurka Ta Amince da Banbancin Matsaya Tsakaninta da Isra’ila
Labaran Ketare Jun 09, 2026

Amurka Ta Amince da Banbancin Matsaya Tsakaninta da Isra’ila

Mataimakin Shugaban Ƙasar Amurka, JD Vance, ya ce Amurka da Israel suna da muradu iri ɗaya a fannoni da dama, sai dai akwai lokutan da manufofinsu k...

azubairu
Read More
Sabbin Ministoci Biyu Sun Kama Aiki Bayan Tinubu Ya Rantsar da Su
Babban Labari, Labaran gida Jun 09, 2026

Sabbin Ministoci Biyu Sun Kama Aiki Bayan Tinubu Ya Rantsar da Su

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sabbin ministoci biyu, inda ya naɗa Joseph Tegbe a matsayin Ministan Lantarki, yayin da Sola Enik...

azubairu
Read More
Mutum Uku Sun Mutu, Kimanin 40 Sun Jikkata a Hatsarin Jirgin Ƙasa a Delta
Babban Labari Jun 09, 2026

Mutum Uku Sun Mutu, Kimanin 40 Sun Jikkata a Hatsarin Jirgin Ƙasa a Delta

An tabbatar da mutuwar mutum uku tare da jikkatar kusan mutum 40 a wani hatsarin jirgin ƙasa da ya faru a Najeriya.Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Ƙ...

azubairu
Read More
Najeriya na bukatar shugabanni masu nagarta da kwarewa ba Yan shiyar kudu ko Arewa ba - Hakeem Baba
Babban Labari Jun 09, 2026

Najeriya na bukatar shugabanni masu nagarta da kwarewa ba Yan shiyar kudu ko Arewa ba - Hakeem Baba

Shugaban Jam’iyyar PRP Hakeem Baba-Ahmed, ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su daina duba yanki ko shiyya wajen zaɓen shugabanni, maimakon haka su ...

Adamu Abdullahi
Read More
Gonakin Gwamnati ya kamata a kai matasa da aka kama a kano - Abba Hikima
Babban Labari Jun 09, 2026

Gonakin Gwamnati ya kamata a kai matasa da aka kama a kano - Abba Hikima

Fitaccen lauya mai fafuktukar kare hakkin Dan adam Barista Abba Hikima, ya wallafa wannan sharawa ce a shafinsa na Facebook, kwana guda bayan da hukum...

Adamu Abdullahi
Read More
HADA-HADAR KUDADE
Kasuwanci Jun 09, 2026

HADA-HADAR KUDADE

Yadda canjin kudaden kasashen ketare zuwa Naira ke gudana a kasuwannin chanji a yau 09-06-2026.• DOLLAR₦1,380• UAE DIRHAM ₦360• CEFA ₦2,44...

Sultan Bello
Read More
Harin Iran ya sa Isra’ila ta katse shigar agaji zuwa Gaza
Labaran Ketare, Siyasa, Tsaro Jun 08, 2026

Harin Iran ya sa Isra’ila ta katse shigar agaji zuwa Gaza

Isra’ila ta sanar da sake rufe wuraren shiga da fita na Zirin Gaza bayan hare-haren da Iran ta kai a wasu sassan ƙasar, a wani mataki da mahukunta ...

azubairu
Read More
Hukumar INEC ta fitar da jerin ƴan takarar zaben cike gurbi
Babban Labari, Siyasa Jun 08, 2026

Hukumar INEC ta fitar da jerin ƴan takarar zaben cike gurbi

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta wallafa jerin sunayen ƴan takarar da za su fafata a zaɓukan cike gurbi da aka shirya gudanarwa a ra...

azubairu
Read More
NDC ta ɗauki matakin sulhu bayan ɓarkewar rikici a jam’iyyar
Babban Labari, Siyasa Jun 08, 2026

NDC ta ɗauki matakin sulhu bayan ɓarkewar rikici a jam’iyyar

Jam’iyyar NDC ta sanar da ɗaukar wasu muhimman matakai da nufin ƙarfafa dimokuraɗiyya, ladabtarwa da haɗin kai a cikin jam’iyyar, yayin da tak...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!