YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Sojoji sun kama ɗan Sudan da ake zargin mayaƙin ta'addanci da kuma wata 'yar Ghana a Borno
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Sojoji sun kama ɗan Sudan da ake zargin mayaƙin ta'addanci da kuma wata 'yar Ghana a Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation HADIN KAI sun kama wani mutum ɗan ƙasar Sudan mai suna Musa Fashir, mai shekaru 32, wanda ake z...

Read More
Bassirou Diomaye Faye  na Senagal ya Zama shugaban ECOWAS
Babban Labari

Bassirou Diomaye Faye na Senagal ya Zama shugaban ECOWAS

Shugaban Senegal, Bassirou Diomaye Faye, ya karɓi ragamar shugabancin Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afirka (ECOWAS), a daidai lo...

Read More
Iran ta ce sama da mutum 50 sun mutu a hare-haren Amurka
Labaran Ketare, Tsaro

Iran ta ce sama da mutum 50 sun mutu a hare-haren Amurka

Ma'aikatar Lafiya ta Iran ta ce adadin mutanen da suka mutu sakamakon hare-haren sama da Amurka ta kai ya haura mutum 50, yayin da sama da mutum 500 s...

Read More
Jirgin ruwa dauke da fasinjoji 116 ya nutse a Guyana
Labaran Ketare, Babban Labari, Tsaro

Jirgin ruwa dauke da fasinjoji 116 ya nutse a Guyana

Hukumomi a ƙasar Guyana sun ce wani jirgin ruwa da ke ɗauke da fasinja 116 ya nutse a gabar Tekun Atlantika, inda kawo yanzu aka ceto mutum takwas k...

Read More
Sojoji sun daƙile harin ISWAP kan sansani a Borno
Labaran gida, Labaran Ketare, Tsaro

Sojoji sun daƙile harin ISWAP kan sansani a Borno

Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta daƙile wani hari da mayaƙan ƙungiyar ISWAP suka kai kan wani sansanin soji da ke ƙauyen Logomani a ƙaramar hukum...

Read More
Amurka ta kai hare-hare Kan cibiyoyin nukiliya da ake ginawa a kudu maso yammacin Iran
Babban Labari

Amurka ta kai hare-hare Kan cibiyoyin nukiliya da ake ginawa a kudu maso yammacin Iran

Ƙungiyar makamashin nukiliya ta Iran ta sanar da cewa Amurka ta kai hari kan wani sansanin nukiliya da ake ginawa a kudu maso yammacin kasar a yau La...

Read More
Oyinkansola Badejo-Okusanya ta lashe zaben Shugabar Kungiyar lauyoyi ta kasa Kara na 33
Babban Labari

Oyinkansola Badejo-Okusanya ta lashe zaben Shugabar Kungiyar lauyoyi ta kasa Kara na 33

Kwamitin gudanar da zaɓen Ƙungiyar Lauyoyin Najeriya (ECNBA) ya ayyana Oyinkansola Badejo-Okusanya a matsayin shugabar Ƙungiyar Lauyoyin Najeriya (...

Read More
Ku janye Kudurin Dokar kafafen Sada zumunta ko ku fuskanci Shari'a - Gargadin SERAP ga Majalisar kasa
Babban Labari

Ku janye Kudurin Dokar kafafen Sada zumunta ko ku fuskanci Shari'a - Gargadin SERAP ga Majalisar kasa

SERAP ta bukaci Majalisar Dokoki ta Kasa da ta janye kudirin gyaran Dokar Kare Bayanai ta Najeriya na 2026, tana mai cewa wata hanya ce ta bayan fage ...

Read More
Girgizar ƙasa mai ƙarfin maki 5.0 ta afku a kudancin Iran
Labaran Ketare

Girgizar ƙasa mai ƙarfin maki 5.0 ta afku a kudancin Iran

Hukumar agajin gaggawa ta Red Crescent a Iran ta ce wata girgizar ƙasa mai ƙarfin maki 5.0 a ma'aunin Richter ta afku a yankin Saland da ke lardin K...

Read More
Ana sa ran Donald Trump zai halarci wasan ƙarshe na Gasar Kofin Duniya
Labaran Ketare, Wassani

Ana sa ran Donald Trump zai halarci wasan ƙarshe na Gasar Kofin Duniya

Ana sa ran shugaban Amurka, Donald Trump, zai halarci wasan ƙarshe na Gasar Kofin Duniya tsakanin Spain da Argentina a ranar Lahadi, inda ake sa ran ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka