YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

ICPC Ta Gurfanar Da Wani Likita Bisa Zargin Ƙirƙirar Rahoton Lafiya Na Bogi
Babban Labari, Tsaro

ICPC Ta Gurfanar Da Wani Likita Bisa Zargin Ƙirƙirar Rahoton Lafiya Na Bogi

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) ta gurfanar da Farfesa Bello Abubakar a gaban kotu bisa zargin ƙirƙirar rahoton lafiya na bogi.A cewar ...

Read More
Gwamnan Jigawa Ya Nuna Rashin Jin Daɗi Kan Rashin Zuwa Aiki Da Wuri
Labaran gida, Babban Labari

Gwamnan Jigawa Ya Nuna Rashin Jin Daɗi Kan Rashin Zuwa Aiki Da Wuri

Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya nuna rashin jin daɗinsa kan rashin halartar aiki da wuri da wasu manyan jami'an gwamnati suka yi bayan wa...

Read More
NSCDC Ta Bankado Jami'ar Bogi A Wani Gida Mai Dakuna Uku A Legas
Labaran gida, Tsaro

NSCDC Ta Bankado Jami'ar Bogi A Wani Gida Mai Dakuna Uku A Legas

Hukumar Tsaro da Kare Fararen Hula ta Najeriya (NSCDC) ta bankado wata jami'ar bogi da ke aiki a cikin wani gida mai dakuna uku a yankin Ilado, da ke ...

Read More
Tinubu Ya Bukaci ECOWAS Ta Ɗauki Mataki Kan Hare-haren Ƙyamar Baƙi A Afirka Ta Kudu
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Tinubu Ya Bukaci ECOWAS Ta Ɗauki Mataki Kan Hare-haren Ƙyamar Baƙi A Afirka Ta Kudu

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci ƙasashen da ke ƙarƙashin Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) su haɗa ...

Read More
Kwamishinan 'Yan Sandan FCT Ya Gargadi Jama'a Kan Binciken Wayoyi Ba Bisa Ka'ida Ba
Labaran gida, Tsaro

Kwamishinan 'Yan Sandan FCT Ya Gargadi Jama'a Kan Binciken Wayoyi Ba Bisa Ka'ida Ba

Kwamishinan 'Yan Sandan Babban Birnin Tarayya (FCT), Ahmed Sanusi, ya gargadi mazauna Abuja, musamman matasa, da kada su amince jami'an tsaro su binci...

Read More
Qatar Ta Nemi Majalisar Dinkin Duniya Ta Ɗora Alhakin Hare-Hare Kan Iran
Labaran Ketare

Qatar Ta Nemi Majalisar Dinkin Duniya Ta Ɗora Alhakin Hare-Hare Kan Iran

Gwamnatin Qatar ta miƙa wa Majalisar Ɗinkin Duniya da Kwamitin Tsaro wasiƙu inda ta dora cikakken alhakin hare-haren da aka kai kan ƙasarta a kan ...

Read More
'Yan Sanda Sun Fara Bincike Kan Zargin Karɓar Cin Hanci Daga Shugaban ICPC
Labaran gida

'Yan Sanda Sun Fara Bincike Kan Zargin Karɓar Cin Hanci Daga Shugaban ICPC

Hukumar 'Yan Sandan Najeriya ta tabbatar da fara bincike kan wasu jami'anta da ake zargi da neman kuɗi daga Shugaban Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Ra...

Read More
An Kama Mutane 19 Kan Zargin Safarar Jarirai Zuwa Ƙasashen Waje A Indonesia
Labaran Ketare, Babban Labari

An Kama Mutane 19 Kan Zargin Safarar Jarirai Zuwa Ƙasashen Waje A Indonesia

Mahukunta a Indonesia sun kama mutane 19 da ake zargi da hannu a safarar jarirai kusan 34 zuwa ƙasashen waje, lamarin da ya sake jawo hankali kan mat...

Read More
Sojoji Sun Daƙile Yunƙurin Boko Haram/ISWAP Na Karɓar Haraji A Yobe
Labaran gida, Babban Labari

Sojoji Sun Daƙile Yunƙurin Boko Haram/ISWAP Na Karɓar Haraji A Yobe

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta sun daƙile wani yunƙuri da mayaƙan Boko Haram/ISWAP suka yi na tatsar kuɗi daga al'ummomi a Jihar Yobe ta ...

Read More
Amurka ta zuba Jarin Dala 2.1 don adana al'adun Gargajiya a Najeriya
Babban Labari

Amurka ta zuba Jarin Dala 2.1 don adana al'adun Gargajiya a Najeriya

Amurka ta zuba jarin dala miliyan 1.2 cikin shekaru biyar da suka gabata domin tallafa wa ayyukan kare da adana al'adun gargajiya a jihohi 21 na Najer...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka