YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Sojoji Sun Ce Wasu Mayaƙa A Kudu Maso Gabas Sun Fara Miƙa Makamai
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Aug 02, 2026

Sojoji Sun Ce Wasu Mayaƙa A Kudu Maso Gabas Sun Fara Miƙa Makamai

Rundunar Sojin Najeriya ta ce wasu mayaƙa a yankin Kudu maso Gabas sun fara ajiye makamansu da kansu sakamakon matsin lambar da dakarun soji ke ci ga...

azubairu
Read More
OPEC+ Ta Amince da Ƙara Haƙar Mai Daga Watan Satumba
Kasuwanci Aug 02, 2026

OPEC+ Ta Amince da Ƙara Haƙar Mai Daga Watan Satumba

Ƙasashen da ke cikin ƙungiyar OPEC+, waɗanda suka haɗa da Saudiyya da Rasha, sun amince da ƙara yawan haƙar ɗanyen mai da ganga dubu 188 a kowa...

azubairu
Read More
INEC Ta Fara Nuna Takardun Shaidar Karatu Da Bayanan 'Yan Takarar Shugaban Ƙasa Na Zaɓen 2027
Siyasa Aug 01, 2026

INEC Ta Fara Nuna Takardun Shaidar Karatu Da Bayanan 'Yan Takarar Shugaban Ƙasa Na Zaɓen 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta fara nuna wa jama'a takardun shaidar karatu da bayanan sirri na 'yan takarar shugaban ƙasa da mataim...

azubairu
Read More
Matar Babban Jami'in Kuɗaɗen ISWAP Da Ɗanta Sun Miƙa Wuya Ga Sojoji
Babban Labari, Tsaro Aug 01, 2026

Matar Babban Jami'in Kuɗaɗen ISWAP Da Ɗanta Sun Miƙa Wuya Ga Sojoji

Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana cewa matar wani babban jami'in kula da harkokin kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP, tare da ɗanta mai shekara 11, sun miƙa...

azubairu
Read More
Obasanjo: Zaɓen Atiku a Matsayin Mataimakina Shi Ne Babban Kuskuren Da Na Taɓa Yi A Siyasa
Babban Labari, Siyasa Aug 01, 2026

Obasanjo: Zaɓen Atiku a Matsayin Mataimakina Shi Ne Babban Kuskuren Da Na Taɓa Yi A Siyasa

Legas – Tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa babban kuskuren da ya taɓa aikatawa a rayuwarsa ta siyasa shi ne zaɓen Atiku Abu...

azubairu
Read More
Waƙar Siyasar Rarara Kan Pantami Ta Jawo Ce-ce-ku-ce
Nishadi Aug 01, 2026

Waƙar Siyasar Rarara Kan Pantami Ta Jawo Ce-ce-ku-ce

Sabuwar waƙar siyasa da fitaccen mawaƙin Hausa Dauda Kahutu Rarara ya saki ta jawo muhawara a kafafen sada zumunta bayan ta ƙunshi zarge-zarge kan ...

azubairu
Read More
Sojojin Najeriya Sun Kama Mutum Shida Kan Zargin Taimaka Wa ISWAP a Borno
Babban Labari, Labaran gida Aug 01, 2026

Sojojin Najeriya Sun Kama Mutum Shida Kan Zargin Taimaka Wa ISWAP a Borno

Rundunar Sojojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Hadin Kai sun kama mutum shida da ake zargi da taimaka wa mayaƙan ƙungiyar ISWAP wajen gudana...

azubairu
Read More
Gwamnatin Tarayya Ta Ce Ba Ta Da Shirin Ƙara Kuɗin Wutar Lantarki
Babban Labari, Labaran gida Aug 01, 2026

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Ba Ta Da Shirin Ƙara Kuɗin Wutar Lantarki

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ba ta da wani shiri na ƙara kuɗin wutar lantarki a halin yanzu, tana mai jaddada cewa abin da ta fi bai wa muhimma...

azubairu
Read More
Gwamnatin Kano Ta Miƙa Takardun Mallakar Filaye Ga Masu Bai Wa Gwamna Shawara da Masu Ɗauko Rahoto
Babban Labari, Labaran gida Aug 01, 2026

Gwamnatin Kano Ta Miƙa Takardun Mallakar Filaye Ga Masu Bai Wa Gwamna Shawara da Masu Ɗauko Rahoto

Gwamnatin Jihar Kano ta miƙa takardun mallakar filaye (Certificate of Occupancy – C of O) ga masu bai wa gwamna shawara da kuma masu ɗauko rahoto ...

azubairu
Read More
Oluremi Tinubu Ta Nemi Tallafin Saudiyya Don Faɗaɗa Ilimin Almajirai
Babban Labari, Labaran gida Aug 01, 2026

Oluremi Tinubu Ta Nemi Tallafin Saudiyya Don Faɗaɗa Ilimin Almajirai

Matar Shugaban Ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta yi kira ga Masarautar Saudiyya da ta tallafa wa Najeriya wajen faɗaɗa damar samun ilimin zamani ga a...

azubairu
Read More
Tsagin Kabiru Turaki na PDP Ya Miƙa Sunan Jonathan Ga INEC a Matsayin Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa na 2027
Babban Labari, Siyasa Aug 01, 2026

Tsagin Kabiru Turaki na PDP Ya Miƙa Sunan Jonathan Ga INEC a Matsayin Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa na 2027

Tsagin jam'iyyar PDP ƙarƙashin jagorancin Kabiru Turaki ya sanar da cewa ya miƙa sunan tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, ga Hukumar Zaɓe M...

azubairu
Read More
Sojojin Najeriya Sun Kuɓutar da Mutane 14 Daga Hannun Masu Garkuwa a Edo
General Aug 01, 2026

Sojojin Najeriya Sun Kuɓutar da Mutane 14 Daga Hannun Masu Garkuwa a Edo

Dakarun Runduna ta 4 ta Sojojin Najeriya sun yi nasarar kuɓutar da fararen hula 14 daga hannun masu garkuwa da mutane bayan wani samame da suka kai a...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!