YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya lashe takarar Sanatan Gombe ta Arewa a zaben fidda gwani na jam’iyyar APC
Babban Labari, Siyasa

Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya lashe takarar Sanatan Gombe ta Arewa a zaben fidda gwani na jam’iyyar APC

Jam’iyyar APC ta bayyana gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, a matsayin dan takarar Sanatan Gombe ta Arewa bayan samun kuri’u masu rinjay...

Read More
Rundunar ’Yan Sandan ƙasar nan ta cafke wasu mutane biyu da ake zargi da haɗa baki wajen sace wani dattijo a Jihar Kaduna domin neman kuɗin fansa, tare da ƙwato bindiga ƙirar AK-47.
Labaran gida, Tsaro

Rundunar ’Yan Sandan ƙasar nan ta cafke wasu mutane biyu da ake zargi da haɗa baki wajen sace wani dattijo a Jihar Kaduna domin neman kuɗin fansa, tare da ƙwato bindiga ƙirar AK-47.

Rundunar ’Yan Sandan ƙasar nan ta cafke wasu mutane biyu da ake zargi da haɗa baki wajen sace wani dattijo a Jihar Kaduna domin neman kuɗin fansa...

Read More
Hukumar Kwashe Shara ta Jihar Kano, REMASAB, ta hukunta wani mai aikin gini, Alhaji Garzali Sani, kan zuba yashi a kan hanya, da lalata magudanan ruwa
General

Hukumar Kwashe Shara ta Jihar Kano, REMASAB, ta hukunta wani mai aikin gini, Alhaji Garzali Sani, kan zuba yashi a kan hanya, da lalata magudanan ruwa

Hukumar Kwashe Shara ta Jihar Kano, REMASAB, ta hukunta wani mai aikin gini, Alhaji Garzali Sani, kan zuba yashi a kan hanya, lamarin da ya toshe kwal...

Read More
Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, PCACC, ta bayyana cewa ta gayyaci tsohon Shugaban Ma’aikatan Jihar Abdullahi Musa kan zargin cire kuɗi daga albashin ma’aikata.
Babban Labari

Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, PCACC, ta bayyana cewa ta gayyaci tsohon Shugaban Ma’aikatan Jihar Abdullahi Musa kan zargin cire kuɗi daga albashin ma’aikata.

Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, PCACC, ta bayyana cewa ta gayyaci tsohon Shugaban Ma’aikatan Jihar A...

Read More
Rigimar takarar Shugaban kasa daga jam'iyun adawa sharar fage ne ga nasarar shugaban kasa Tinubu - cewar jigo a jamíyar ADC,Dele Momodu
Babban Labari

Rigimar takarar Shugaban kasa daga jam'iyun adawa sharar fage ne ga nasarar shugaban kasa Tinubu - cewar jigo a jamíyar ADC,Dele Momodu

Jigo a jam'iyyar ADC Dele Momodu ya bayyana hakan ne yayin wata hira da gidan talabijin na Channels.Inda ya ce, muddin ‘yan adawa na son kayar da Ti...

Read More
Rundunar ’yan sandan jihar Yobe ta kama wasu mutane da ake zargi da aikata laifuka daban-daban
Labaran gida

Rundunar ’yan sandan jihar Yobe ta kama wasu mutane da ake zargi da aikata laifuka daban-daban

Rundunar ’yan sandan jihar Yobe ta kama wasu mutane da ake zargi da aikata laifuka daban-daban tare da kwato babur da saniyar sata a wasu samame da ...

Read More
Harin hadin gwuiwar Amurka da Najeriya yayi sanadiyar kashe ýan ta'adda masu tarin yawa
Babban Labari

Harin hadin gwuiwar Amurka da Najeriya yayi sanadiyar kashe ýan ta'adda masu tarin yawa

Sanarwar haɗin gwuiwar tsakanin sojin Najeriya da kuma rundunar sojin Amurka dake Afirka ta ce, al-Minuki da aka kashe ne ke taimakawa wajen harkokin...

Read More
Arsenal Ta Lashe Gasar Premier League Bayan Manchester City Ta Yi Canjaras Da Bournemouth
Babban Labari, Wassani

Arsenal Ta Lashe Gasar Premier League Bayan Manchester City Ta Yi Canjaras Da Bournemouth

Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta tabbata zakaran gasar Premier League ta kasar Ingila na bana, bayan da babban kalubalanta, Manchester City, ta tas...

Read More
Pantami ya janye daga neman takarar gwamnan Gombe a jam'iyyar APC
Labaran gida, Siyasa

Pantami ya janye daga neman takarar gwamnan Gombe a jam'iyyar APC

Wannan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da Tsohon ministan sadarwar Najeriya, Isa Ali Pantami ya fitar a shafinsa na Facebook yau Talata, gabanin guda...

Read More
Pep Guardiola ne kocin mafi fice a wannan tsaran – In ji Wayne Rooney
Wassani

Pep Guardiola ne kocin mafi fice a wannan tsaran – In ji Wayne Rooney

Tsohon kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta kasar Ingila, Wayne Rooney, ya bayyana kocin Manchester City, Pep Guardiola, a matsayin "Sir Alex Ferguson...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka