YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Mai bawa Gwamnan Jihar Oyo shawara ta musamman kan harkokin tsaro Abayomi Fagbenro ya musanta sako mutanen da sace a harin da aka kai makarantu uku a Karamar Hukumar Oriire a ranar Juma’ar da ta gabata
Labaran gida

Mai bawa Gwamnan Jihar Oyo shawara ta musamman kan harkokin tsaro Abayomi Fagbenro ya musanta sako mutanen da sace a harin da aka kai makarantu uku a Karamar Hukumar Oriire a ranar Juma’ar da ta gabata

Mai bawa Gwamnan Jihar Oyo shawara ta musamman kan harkokin tsaro Abayomi Fagbenro ya bayyana cewa rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta dake c...

Read More
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya lashe tikitin takarar gwamna na jam’iyyar APC a zaɓen 2027
Labaran gida, Siyasa

Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya lashe tikitin takarar gwamna na jam’iyyar APC a zaɓen 2027

Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya lashe tikitin takarar gwamna na jam’iyyar APC a zaɓen 2027A wata sanarwa da gwamnatin jihar ta fitar, ta ce ya z...

Read More
Rundunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da nasarar kama waÉ—anda ake zargi da aikata laifuka daban-daban harsu 248 a cikin wata guda.
Labaran gida, Babban Labari

Rundunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da nasarar kama waÉ—anda ake zargi da aikata laifuka daban-daban harsu 248 a cikin wata guda.

Rundunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da nasarar kama waÉ—anda ake zargi da aikata laifuka daban-daban harsu 248 a cikin wata guda, waÉ—anda suka k...

Read More
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya musanta rahotannin da ke cewa yana shirin sauya sunan Najeriya tare da soke Shari’ar Musulunci a Arewacin kasar nan.
Labaran gida, Babban Labari

Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya musanta rahotannin da ke cewa yana shirin sauya sunan Najeriya tare da soke Shari’ar Musulunci a Arewacin kasar nan.

Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya musanta rahotannin da ke cewa yana shirin sauya sunan Najeriya tare da soke Shari’ar Musulunci a Arewacin kasar nan.wa...

Read More
Gwamnatin Jihar Bauchi ta dage dakatarwar da ta sanya kan harkokin kasuwanci
General

Gwamnatin Jihar Bauchi ta dage dakatarwar da ta sanya kan harkokin kasuwanci

Gwamnatin Jihar Bauchi ta dage dakatarwar da ta sanya kan harkokin kasuwanci a wasu kasuwannin shanu da ke jihar gabanin bikin babbar Sallah mai zuwa...

Read More
NAHCON ta kammala jigilar Mahajjatan Nijeriya zuwa Saudiyya
Labaran gida, Babban Labari

NAHCON ta kammala jigilar Mahajjatan Nijeriya zuwa Saudiyya

NAHCON ta kammala jigilar Mahajjatan Nijeriya zuwa SaudiyyaHukumar Alhazai ta Nijeriya NAHCON ta sanar da kammala jigilar Mahajjatan 2026 zuwa ƙasar ...

Read More
Kungiyar malaman makarantun sakandare da firamare ta kasa (NUT) ‎, ta bayyana matukar damuwa kan yadda hare-haren ‘yan bindiga da masu garkuwa da mutane ke kara kamari a makarantu
Labaran gida, Tsaro

Kungiyar malaman makarantun sakandare da firamare ta kasa (NUT) ‎, ta bayyana matukar damuwa kan yadda hare-haren ‘yan bindiga da masu garkuwa da mutane ke kara kamari a makarantu

Kungiyar malaman makarantun sakandare da firamare ta kasa (NUT) ‎, ta bayyana matukar damuwa kan yadda hare-haren ‘yan bindiga da masu garkuwa da ...

Read More
Shugaban ƙasar amurika Donald Trump ya sanar da cewa tattaunawar zaman lafiya da Iran ta kai matakin karshe
Labaran Ketare

Shugaban ƙasar amurika Donald Trump ya sanar da cewa tattaunawar zaman lafiya da Iran ta kai matakin karshe

Shugaban ƙasar amurika Donald Trump ya sanar da cewa tattaunawar zaman lafiya da Iran ta kai matakin karshe, inda ya ba wa kasar wa’adin kwanaki bi...

Read More
Mayaƙan Boko Haram sun kashe matsunta da masu sarar itatuwa 33 a wasu hare-hare biyu da suka ƙaddamar a jihar Borno.
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Mayaƙan Boko Haram sun kashe matsunta da masu sarar itatuwa 33 a wasu hare-hare biyu da suka ƙaddamar a jihar Borno.

Wasu majiyoyi biyu ne suka tabbatar da afkuwar harin ga kamfanin dillancin labaran Faransa, a cewar wasu masu yaÆ™i da ayyukan mayaÆ™an da kuma jamiâ€...

Read More
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta lalata jabun kayayyaki, magungunan da wa’adin su ya ƙare
Labaran gida, Babban Labari

Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta lalata jabun kayayyaki, magungunan da wa’adin su ya ƙare

Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta lalata jabun kayayyaki, magungunan da wa’adin su ya ƙare da kuma marasa inganci da d...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka