YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Hukumar Ƙwallon Ƙafar Faransa Za Ta Gurfanar Da Sanatar Paraguay Kan Kalaman Da Ta Yi Wa Mbappe
Wassani

Hukumar Ƙwallon Ƙafar Faransa Za Ta Gurfanar Da Sanatar Paraguay Kan Kalaman Da Ta Yi Wa Mbappe

Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Faransa (FFF) ta bayyana aniyarta ta ɗaukar matakin shari'a kan Sanatar Paraguay, Celeste Amarilla, bayan kalaman da ta yi ...

Read More
Faransa Ta Janye Dukkan Jami'an Diflomasiyyarta Daga Burkina Faso
Labaran Ketare

Faransa Ta Janye Dukkan Jami'an Diflomasiyyarta Daga Burkina Faso

Gwamnatin Faransa ta tabbatar da janye dukkan jami'an diflomasiyyarta daga Burkina Faso, bayan da gwamnatin mulkin sojan ƙasar ta yanke hulɗar diflo...

Read More
Amurka, Da Portugal Sun Fice Daga Gasar Kofin Duniya
Wassani

Amurka, Da Portugal Sun Fice Daga Gasar Kofin Duniya

Ƙasar Amurka, wadda ita ce kaɗai mai masaukin baki da ta rage a gasar cin Kofin Duniya ta FIFA 2026, ta yi bankwana da gasar bayan Belgium ta lallas...

Read More
Takaddama Ta Kaure Kan Rahoton IMF Game Da Kashe Kuɗaɗe Da Bashin Gwamnatin Najeriya
Labaran gida, Babban Labari, Siyasa

Takaddama Ta Kaure Kan Rahoton IMF Game Da Kashe Kuɗaɗe Da Bashin Gwamnatin Najeriya

Takaddama ta ɓarke tsakanin gwamnatin Najeriya da jam’iyyun adawa bayan wani rahoto ya haifar da ce-ce-ku-ce kan yadda aka kashe wasu kuɗaɗe da k...

Read More
Nijeriya Za Ta Binciki Manyan Kamfanonin Fasaha Kan Amfani Da Labaran Kafofin Yaɗa Labarai
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Nijeriya Za Ta Binciki Manyan Kamfanonin Fasaha Kan Amfani Da Labaran Kafofin Yaɗa Labarai

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci Hukumar Kula da Gogayya da Kare Haƙƙin Masu Amfani da Kayayyaki ta Nijeriya (FCCPC) da ta gudanar da bi...

Read More
Iran Ta Buɗe Ƙofa Ga Masu Son Shigar Da Ƙorafi Kan Rashin Khamenei
Labaran Ketare

Iran Ta Buɗe Ƙofa Ga Masu Son Shigar Da Ƙorafi Kan Rashin Khamenei

Ministan Shari'a na Iran, Amin Hossein Rahimi, ya bayyana cewa gwamnati ta samar da hanyoyin da za su bai wa 'yan ƙasar damar shigar da ƙorafe-ƙora...

Read More
Trump: Za Mu Iya Murƙushe Iran Cikin Ƙanƙanin Lokaci, Amma Na Fi Son Yarjejeniya
Labaran Ketare

Trump: Za Mu Iya Murƙushe Iran Cikin Ƙanƙanin Lokaci, Amma Na Fi Son Yarjejeniya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa ƙasarsa na da ƙarfin da za ta iya murƙushe Iran cikin ƙanƙanin lokaci, amma ya ce ya fi son a warw...

Read More
Macron Na Cikin Ƙoshin Lafiya Bayan Fashe-fashe A Damascus
Labaran Ketare

Macron Na Cikin Ƙoshin Lafiya Bayan Fashe-fashe A Damascus

Gwamnatin Faransa ta tabbatar da cewa Shugaba Emmanuel Macron na cikin ƙoshin lafiya bayan wasu fashe-fashe biyu da suka afku a birnin Damascus na ƙ...

Read More
"Yunkurin kare Gbajabiamila da Gwamnatin Tinubu takeyi shike nuni karara da gazawarta - Atiku Abubakar
Siyasa

"Yunkurin kare Gbajabiamila da Gwamnatin Tinubu takeyi shike nuni karara da gazawarta - Atiku Abubakar

Dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya zargi gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ƙara jefa kanta cikin abin kunya da sh...

Read More
A ranar litinin za a yi addu’ar cika shekara da rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari
Babban Labari

A ranar litinin za a yi addu’ar cika shekara da rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari

Tsohon mai taimaka wa tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari kan harkokin yaɗa labarai, Bashir Ahmad, ya sanar da shirin gudanar da addu'o'i da taron...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka