YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

NHRC Ta Yi Allah-wadai da Kalaman Sheikh Jingir, Ta Buƙaci A Gurfanar da Shi
Babban Labari, Labaran gida Aug 11, 2026

NHRC Ta Yi Allah-wadai da Kalaman Sheikh Jingir, Ta Buƙaci A Gurfanar da Shi

Hukumar Kare Haƙƙin Ɗan Adam ta Najeriya (NHRC) ta yi Allah-wadai da wasu kalaman malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Yahaya Jingir, tana mai ce...

azubairu
Read More
Kotu a Syria Ta Yanke wa Bashar al-Assad Hukuncin Kisa
Labaran Ketare Aug 11, 2026

Kotu a Syria Ta Yanke wa Bashar al-Assad Hukuncin Kisa

Wata kotu a Syria ta yanke wa tsohon shugaban ƙasar, Bashar al-Assad, hukuncin kisa ba tare da ya bayyana a gaban kotu ba, bayan ta same shi da laifu...

azubairu
Read More
Sojojin Najeriya sun daƙile shirin kwanton ɓaunar ƴanbindiga a Filato
Babban Labari, Tsaro Aug 11, 2026

Sojojin Najeriya sun daƙile shirin kwanton ɓaunar ƴanbindiga a Filato

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation ENDURING PEACE da ke aiki a Jihar Filato sun samu nasarar dakile wani kwanton bauna da ake zargin...

azubairu
Read More
Yan Sanda 10 Sun Rasa Rai bayan Arangama da Yan Bindiga a Kebbi
Babban Labari Aug 11, 2026

Yan Sanda 10 Sun Rasa Rai bayan Arangama da Yan Bindiga a Kebbi

Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta tabbatar da mutuwar jami’anta 10 a wani artabu da ’yan bindiga a jihar Kebbi da ke Arewa maso Yammacin Najeriya...

azubairu
Read More
Trump Ya Ce Cire Infantino Daga Shugabancin FIFA Zai Zama “Babban Kuskure”
Wassani Aug 11, 2026

Trump Ya Ce Cire Infantino Daga Shugabancin FIFA Zai Zama “Babban Kuskure”

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce zai zama “babban kuskure” idan aka cire Shugaban FIFA, Gianni Infantino, daga mukaminsa, duk da matsin lambar...

azubairu
Read More
Sarkin Musulmi Ya Yi Kira ga ’Yan Najeriya Su Rungumi Zaman Lafiya da Haɗin Kai
Babban Labari, Tsaro Aug 11, 2026

Sarkin Musulmi Ya Yi Kira ga ’Yan Najeriya Su Rungumi Zaman Lafiya da Haɗin Kai

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya yi kira ga ’yan Najeriya da su rungumi zaman lafiya, haɗin kai da fahimtar juna, yana m...

azubairu
Read More
Gwamnatin Tarayya Ta Jaddada Tsaro a Najeriya
Babban Labari, Tsaro Aug 11, 2026

Gwamnatin Tarayya Ta Jaddada Tsaro a Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta sake jaddada ƙudirin ta na ƙarfafa tsaro a faɗin Najeriya da kuma bayar da gudummawa wajen tabbatar da zaman lafiya a duniya t...

azubairu
Read More
’Yan Sanda Sun Tabbatar da Kashe ’Yan Bindiga 17 a Arangamar da yan Bindiga a Kebbi
Babban Labari, Tsaro Aug 11, 2026

’Yan Sanda Sun Tabbatar da Kashe ’Yan Bindiga 17 a Arangamar da yan Bindiga a Kebbi

Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta tabbatar da cewa an kashe ’yan bindiga 17 da ake zargi a wata arangamar musayar wuta tsakanin jami’an tsaro da ...

azubairu
Read More
Gwamna Mbah Ya Yaba Wa Jami’an Tsaro Kan Kama Mutane Uku da Ake Zargi da Satar Mutane a Affa
General Aug 11, 2026

Gwamna Mbah Ya Yaba Wa Jami’an Tsaro Kan Kama Mutane Uku da Ake Zargi da Satar Mutane a Affa

Gwamnan Jihar Enugu, Peter Mbah, ya yaba wa jami’an leƙen asiri da hukumomin tsaro bisa kama wasu mutane uku da ake zargi mambobin wata ƙungiyar m...

azubairu
Read More
Rundunar sojin Najeriya ta bude kofar daukar sabbin ma'aikata a bangaren Short service
Tsaro Aug 11, 2026

Rundunar sojin Najeriya ta bude kofar daukar sabbin ma'aikata a bangaren Short service

Rundunar Sojin Najeriya ta buɗe damar neman aikin soja na Short Service na Shekarar 2027 ga fararen hula da jami’an soji masu aiki da suka cika sha...

Adamu Abdullahi
Read More
DSS Ta Saki Kafinta Mustapha Marwana Bayan An Wanke Shi Daga Zargin Alaƙa da Ta’addanci
Babban Labari, Tsaro Aug 11, 2026

DSS Ta Saki Kafinta Mustapha Marwana Bayan An Wanke Shi Daga Zargin Alaƙa da Ta’addanci

Hukumar Tsaron Farin Kaya ta Najeriya (DSS) ta saki wani kafinta mai suna Mustapha Marwana, bayan bincike ya tabbatar da cewa babu wata shaida da ke n...

azubairu
Read More
Ranar CRVS ta Afirka 2026: NPC da Abokan Hulɗa Sun Kai Rajistar Haihuwa Kai Tsaye Asibitoci
General Aug 11, 2026

Ranar CRVS ta Afirka 2026: NPC da Abokan Hulɗa Sun Kai Rajistar Haihuwa Kai Tsaye Asibitoci

Hukumar Kula da Yawan Jama’a ta Najeriya (NPC), tare da haɗin gwiwar UNICEF da sauran abokan hulɗa, ta ƙara faɗaɗa ƙoƙarin tabbatar da cewa k...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!