YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Hukumar DSS ta sake cafke tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai.
Labaran gida, Babban Labari

Hukumar DSS ta sake cafke tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai.

Bayan samun 'yan sa'o'i na nishi, tsohon Gwamnan Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya sake afkawa hannun jami'an tsaro na DSS, jim kaÉ—an bayan da kotu ta b...

Read More
Sojojin Najeriya da na Amurka sun ƙaddamar da sabbin hare-hare kan mayakan ISIS
Labaran Ketare, Babban Labari

Sojojin Najeriya da na Amurka sun ƙaddamar da sabbin hare-hare kan mayakan ISIS

Hukumar rundunar sojin Amurka a Afrika (AFRICOM) ta tabbatar da cewa dakarunsu da na Najeriya sun fito lafiya kalau daga wannan samame, ba tare da an ...

Read More
HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA KANO TA DAKATAR DA ADAM GARBA DA AMINA UBA HASSAN
Labaran gida

HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA KANO TA DAKATAR DA ADAM GARBA DA AMINA UBA HASSAN

cikin wata sanarwa da Abdullahi Sani Sulaiman ya fitar a madadin Shugaban Hukumar Abba Elmustafha Mai dauke da kawanan watan 16 ga watan mayu 2026, ya...

Read More
Rudunar sojojin Najeriya ta tabbatar da kisan ɗaya daga cikin manyan mayaƙan ISIS.
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Rudunar sojojin Najeriya ta tabbatar da kisan ɗaya daga cikin manyan mayaƙan ISIS.

Mai magana da yawun rudunar sojin ta Najeriya Sama'ila Uba ya fitar a jiya Asabar, ya ce: "Mun samu nasarar kai wani tsararren hari da muka shirya ƙa...

Read More
Tsohon gwamnan jihar Zamfara Abdulaziz Yari, ya bukaci al’ummar Arewa da su mara wa Bola Ahmed Tinubu baya
General

Tsohon gwamnan jihar Zamfara Abdulaziz Yari, ya bukaci al’ummar Arewa da su mara wa Bola Ahmed Tinubu baya

Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma Sanatan mazabar Zamfara ta Yamma, Abdulaziz Yari, ya bukaci al’ummar Arewa da su mara wa Bola Ahmed Tinubu baya do...

Read More
Gwamnatin Kano  na ci gaba da baiwa ɓangaren ilimi fifiko tare da haɗa kai da Gwamnatin tarayya da ma sauran ƙungiyoyi.
Labaran gida, Babban Labari

Gwamnatin Kano na ci gaba da baiwa ɓangaren ilimi fifiko tare da haɗa kai da Gwamnatin tarayya da ma sauran ƙungiyoyi.

Gwamna Abba Kabir Yusuf ne ya bayyana hakan yayin da karamar Ministar Ilimi ta kasa Suwaiba Sa’id Ahmed ta kai masa ziyara a gidan gwamnatin Kano.â€...

Read More
Sakataren dindin na ma’aikatar Ayyuka na musamman ta Jihar Bauchi, Shehu Yahaya Jalam, ya rasu a ƙasar Saudiyya
Labaran gida

Sakataren dindin na ma’aikatar Ayyuka na musamman ta Jihar Bauchi, Shehu Yahaya Jalam, ya rasu a ƙasar Saudiyya

sakataren dindin na ma’aikatar Ayyuka na musamman ta Jihar Bauchi, Shehu Yahaya Jalam, ya rasu a ƙasar Saudiyya yayin gudanar da aikin Hajjin sheka...

Read More
Hukumar Dakile YaÉ—uwar Cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola
Babban Labari, Lafiya

Hukumar Dakile YaÉ—uwar Cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola

Hukumar Dakile Yaɗuwar Cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola bayan sake ɓullar cutar a ƙasashen Kongo da Uganda.Hukumar t...

Read More
Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba watan Zul-Hajji
Labaran gida, Babban Labari

Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba watan Zul-Hajji

Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba watan Zul-Hajji, wanda shi ne watan Sallah babba, daga ...

Read More
Shugaban Rasha, Vladimir Putin, zai kai ziyara ƙasar China daga ranar 19 zuwa 20 ga watan Mayu
Labaran Ketare, Babban Labari

Shugaban Rasha, Vladimir Putin, zai kai ziyara ƙasar China daga ranar 19 zuwa 20 ga watan Mayu

Shugaban Rasha, Vladimir Putin, zai kai ziyara ƙasar China daga ranar 19 zuwa 20 ga watan Mayu, kwanaki kaɗan bayan ziyarar da shugaban Amurka Donal...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka