YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Tinubu ya buƙaci shugabannin addinai su yi Allah-wadai da ta’addanci da garkuwa da mutane
Babban Labari Aug 09, 2026

Tinubu ya buƙaci shugabannin addinai su yi Allah-wadai da ta’addanci da garkuwa da mutane

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya buƙaci shugabannin addinai da su ci gaba da yin magana a fili kan ta’addanci, garkuwa da mutane, ’yan bindiga, da k...

Adamu Abdullahi
Read More
Za a dawo cigaba da gudanar da shirin rigakafin cizon sauro ranar Laraba, 12 ga Agusta 2026 bayan Rahoton Kwamitin bincike da gwamnatin kano ta nada
Lafiya Aug 09, 2026

Za a dawo cigaba da gudanar da shirin rigakafin cizon sauro ranar Laraba, 12 ga Agusta 2026 bayan Rahoton Kwamitin bincike da gwamnatin kano ta nada

Gwamnatin Jihar Kano ta ƙara ƙarfafa sa-ido kan tsarin gudanar da shirin rigakafin maganin cizon sauro na Seasonal Malaria Chemoprevention (SMC) na ...

Adamu Abdullahi
Read More
NDLEA ta cafke hodar iblis da aka ɓoye cikin cajar waya zuwa Saudiyya
Babban Labari Aug 09, 2026

NDLEA ta cafke hodar iblis da aka ɓoye cikin cajar waya zuwa Saudiyya

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta ce jami’anta sun cafke wani kayan hodar iblis (cocaine) da aka ɓoye cikin cajar...

Adamu Abdullahi
Read More
INEC ta tsawaita wa’adin Miƙa Sunayen ’Yan takarar Gwamna da na Majalisun Jihohi  da zasu fafata a zaben 2027
Siyasa Aug 09, 2026

INEC ta tsawaita wa’adin Miƙa Sunayen ’Yan takarar Gwamna da na Majalisun Jihohi da zasu fafata a zaben 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta tsawaita wa’adin miƙa sunayen ’yan takarar kujerar gwamna da na Majalisun Dokokin Jihohi da za s...

Adamu Abdullahi
Read More
SERAP ta bukaci ‘yan takarar shugaban ƙasa 19 su bayyana kadarorinsu kafin zaɓen 202
Siyasa Aug 09, 2026

SERAP ta bukaci ‘yan takarar shugaban ƙasa 19 su bayyana kadarorinsu kafin zaɓen 202

Ƙungiyar SERAP ta buƙaci dukkan ‘yan takarar shugaban ƙasa 19 da Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa INEC ta sanar sunayensu, da su bayyana ci...

Adamu Abdullahi
Read More
DSS Ta Gurfanar da Tsohon Jami’inta Bisa Zargin Alaƙa da IPOB
Babban Labari Aug 08, 2026

DSS Ta Gurfanar da Tsohon Jami’inta Bisa Zargin Alaƙa da IPOB

Hukumar Tsaron Farin Kaya ta Najeriya (DSS) ta gurfanar da wani tsohon jami’inta, Nwaogu Ihechimere Ezeakolam, a gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Ab...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Buƙaci Jami’o’i Su Fara Koyar da Kasuwar Hannayen Jari
Babban Labari Aug 08, 2026

Tinubu Ya Buƙaci Jami’o’i Su Fara Koyar da Kasuwar Hannayen Jari

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ce ya kamata jami’o’in ƙasar su fara koyar da ilimin kasuwar hannayen jari (Stock Market) domin bai wa m...

azubairu
Read More
ICPC Ta Ce Ba Ta Samu Hujjar Laifi Kan Femi Gbajabiamila ba
Labaran gida, Tsaro Aug 08, 2026

ICPC Ta Ce Ba Ta Samu Hujjar Laifi Kan Femi Gbajabiamila ba

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta ICPC ta ce ba ta samu wata hujja da ke nuna cewa Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Femi Gbajabiamil...

azubairu
Read More
Mahaifin Lionel Messi, Jorge, Ya Rasu Yana da Shekara 68
Labaran gida, Labaran Ketare, Wassani Aug 08, 2026

Mahaifin Lionel Messi, Jorge, Ya Rasu Yana da Shekara 68

Jorge Messi, mahaifin fitaccen ɗan wasan ƙwallon ƙafa na Argentina, Lionel Messi, ya rasu yana da shekara 68 bayan fama da rashin lafiya na dogon l...

azubairu
Read More
An Rantsar da Sabon Shugaban Colombia, Ya Sha Alwashin Yaƙar Masu Fataucin Miyagun Ƙwayoyi
Babban Labari, Labaran Ketare Aug 08, 2026

An Rantsar da Sabon Shugaban Colombia, Ya Sha Alwashin Yaƙar Masu Fataucin Miyagun Ƙwayoyi

An rantsar da sabon shugaban ƙasar Colombia, Abelardo de la Espriella, inda ya sha alwashin murƙushe abin da ya kira ta’addancin ƙungiyoyin masu ...

azubairu
Read More
An Naɗa Sheikh Abdulƙadir Jiyali Sarkin Takutaha na Ƙasar Hausa
Nishadi Aug 08, 2026

An Naɗa Sheikh Abdulƙadir Jiyali Sarkin Takutaha na Ƙasar Hausa

An naɗa Sheikh Abdulƙadir Jiyali a matsayin Sarkin Takutaha na Ƙasar Hausa, a wani biki da aka gudanar a Fadar Mai Martaba Sarkin Daura, Alhaji Uma...

azubairu
Read More
’Yan Majalisar Wakilai Sun Dakatar da Hutun Majalisa
Babban Labari Aug 08, 2026

’Yan Majalisar Wakilai Sun Dakatar da Hutun Majalisa

Wasu ’yan Majalisar Wakilan Najeriya sun buƙaci majalisar tarayya ta dakatar da hutun da take yi, domin gudanar da zaman gaggawa kan wasu muhimman ...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!