YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Najeriya ta kammala kwaso 'yan ƙasarta daga Afirka ta Kudu
Labaran gida, Labaran Ketare

Najeriya ta kammala kwaso 'yan ƙasarta daga Afirka ta Kudu

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta kammala aikin kwaso 'yan ƙasar da suka maƙale a Afirka ta Kudu sakamakon ƙazancewar zanga-zangar ƙyamar baƙi da ta...

Read More
Yan bindiga a Jihar kogi sun yi garkuwa da Dalibai 4 da jami'in NECO da shugaban Makaranta
Tsaro

Yan bindiga a Jihar kogi sun yi garkuwa da Dalibai 4 da jami'in NECO da shugaban Makaranta

Wasu da ake zargin 'yanbindiga ne sun kai hari makarantar sakandiren Gwamnati ta Opada-Olowa da ke ƙaramar hukumar Dekina a jihar Kogi, inda suka sac...

Read More
Barau Jibrin, Allah ne ya saka wa Remi Tinubu da mukamin Uwargidan Shugaban Ƙasa
Labaran gida, Siyasa

Barau Jibrin, Allah ne ya saka wa Remi Tinubu da mukamin Uwargidan Shugaban Ƙasa

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya bayyana cewa jajircewa da sadaukarwar da Sanata Oluremi Tinubu ta nuna a lokacin da ...

Read More
Iran ta ce mashigar Hormuz za ta ci gaba da kasancewa a rufe har sai Amurka ta dakatar da hare-hare
Labaran Ketare

Iran ta ce mashigar Hormuz za ta ci gaba da kasancewa a rufe har sai Amurka ta dakatar da hare-hare

Dakarun (IRGC) sun bayyana cewa mashigar ruwan Hormuz za ta ci gaba da kasancewa a rufe har sai Amurka ta dakatar da hare-haren da take kai wa ƙasar...

Read More
Dan-Bello da matarsa Sahura sun buɗe gidan cin abinci a Guangzhou na ƙasar China
Nishadi

Dan-Bello da matarsa Sahura sun buɗe gidan cin abinci a Guangzhou na ƙasar China

Fitaccen mawallafin bidiyon barkwanci da masu sukar al'amuran siyasa, Bello Galadanci, wanda aka fi sani da Dan-Bello, tare da matarsa Sahura, sun buÉ...

Read More
INEC ta karɓi jerin 'yan takarar ADC na ɓangaren David Mark, ta yi watsi da na Nafiu Bala
Labaran gida, Babban Labari, Siyasa

INEC ta karɓi jerin 'yan takarar ADC na ɓangaren David Mark, ta yi watsi da na Nafiu Bala

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa ta karɓi jerin sunayen 'yan takarar jam'iyyar ADC da ɓangaren da Sanata David Mark ke ...

Read More
Gwamnati ta yi watsi da kiraye-kirayen kawo ƙarshen afuwar tubabbun 'yan ta'adda
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Gwamnati ta yi watsi da kiraye-kirayen kawo ƙarshen afuwar tubabbun 'yan ta'adda

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sake jaddada aniyarta na ci gaba da aiwatar da shirin yafewa, karɓar makamai da kuma sake shigar da tubabbun 'yan ta'a...

Read More
Manchester United ta É—auki golan Karl Darlow kan kwantiragin shekara biyu
Wassani

Manchester United ta É—auki golan Karl Darlow kan kwantiragin shekara biyu

Ƙungiyar Manchester United ta tabbatar da ɗaukar mai tsaron raga na ƙasar Wales, Karl Darlow, bayan ya rattaba hannu kan kwantiragin shekara biyu, ...

Read More
Manchester United ta É—auki Youri Tielemans daga Aston Villa
Wassani

Manchester United ta É—auki Youri Tielemans daga Aston Villa

Ƙungiyar Manchester United ta kammala ɗaukar ɗan wasan tsakiya na ƙasar Belgium, Youri Tielemans, daga Aston Villa, bayan rattaba hannu kan kwanti...

Read More
Masana sun yi nazari kan tasirin tikitin Muslim-Muslim ga siyasar Najeriya
General

Masana sun yi nazari kan tasirin tikitin Muslim-Muslim ga siyasar Najeriya

Bayan da jam'iyyar APC ta sake tsayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima a matsayin 'yan takararta na shugaban ƙasa da mataimakinsa a za...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka