YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Tinubu Ya Gargaɗi Ƴanbindiga da Masu Mara Musu Baya Su Miƙa Wuya
Babban Labari, Labaran gida Jun 14, 2026

Tinubu Ya Gargaɗi Ƴanbindiga da Masu Mara Musu Baya Su Miƙa Wuya

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sake jaddada cewa 'yan bindiga, masu garkuwa da mutane da masu ɗaukar nauyin ta'addanci su miƙa wuya ko kum...

azubairu
Read More
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon Manjo Janar Rabe Abubakar da masu garkuwa da mutane suka kashe
Babban Labari Jun 14, 2026

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon Manjo Janar Rabe Abubakar da masu garkuwa da mutane suka kashe

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon Manjo Janar Rabe Abubakar, wanda ya rasu yayin da yake tsare a hannun masu ...

Adamu Abdullahi
Read More
Ba zamu sake duba sakamakon zaben fidda gwani ba, duk da korafe -korafen da ake - APC
General Jun 14, 2026

Ba zamu sake duba sakamakon zaben fidda gwani ba, duk da korafe -korafen da ake - APC

Jam’iyyar APC ta bayyana cewa ba za ta sake duba sakamakon zabukan fidda gwani da ta gudanar ba, duk da korafe-korafe da bukatun sake zabe daga wasu...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin tarayya ta bukaci 'yan kasa da su cigaba da bada gudumawar jini ga marasa lafiya don ceton rai
Babban Labari Jun 14, 2026

Gwamnatin tarayya ta bukaci 'yan kasa da su cigaba da bada gudumawar jini ga marasa lafiya don ceton rai

Hukumar Wayar da Kan Jama'a ta Kasa (NOA) ta bukaci 'yan Najeriya da su rungumi bayar da gudumawar jini domin ceto rayukan mutane da damaDaraktan huku...

Adamu Abdullahi
Read More
Yan sanda a Jihar zamfara sun kwance wata nakiya da ake zargin yan ta'adda da dasawa
Babban Labari Jun 14, 2026

Yan sanda a Jihar zamfara sun kwance wata nakiya da ake zargin yan ta'adda da dasawa

’Yan sanda sun kwance wani bam da ake zargin ’yan bindiga sun binne a yankin Kunchin Kalgo da ke Karamar Hukumar Tsafe ta Jihar Zamfara.Hakan na k...

Adamu Abdullahi
Read More
Ministan Tsaro Christopher Musa ya danganta ƙarancin makaman yaki da Yan ta'adda a Najeriya da yaƙe-yaƙen Isra'ila da Iran, da Rasha da Ukraine
Babban Labari Jun 14, 2026

Ministan Tsaro Christopher Musa ya danganta ƙarancin makaman yaki da Yan ta'adda a Najeriya da yaƙe-yaƙen Isra'ila da Iran, da Rasha da Ukraine

Ministan Tsaro, Christopher Musa, ya bayyana cewa rikice-rikicen yaƙi da ke gudana tsakanin Isra'ila da Iran, da kuma Rasha da Ukraine, tare da sa ha...

Adamu Abdullahi
Read More
Canada ta hana Thomas Partey shiga ƙasar, zai rasa wasan Ghana da Panama
Wassani Jun 13, 2026

Canada ta hana Thomas Partey shiga ƙasar, zai rasa wasan Ghana da Panama

Rahotanni sun nuna cewa hukumomin Canada sun ƙi amincewa da takardar izinin shiga ƙasar da ɗan wasan tsakiyar Ghana, Thomas Partey, ya nema, lamari...

azubairu
Read More
Malema ya zargi gwamnati da goyon bayan hare-haren ƙiyayya ga baƙi a Afirka ta Kudu
Labaran Ketare Jun 13, 2026

Malema ya zargi gwamnati da goyon bayan hare-haren ƙiyayya ga baƙi a Afirka ta Kudu

Ɗan siyasa kuma ɗan majalisar dokokin Afirka ta Kudu, Julius Malema, ya bayyana hare-haren ƙiyayya ga baƙi da aka kai kwanan nan a ƙasar a matsay...

azubairu
Read More
Farashin mai ya faɗi sakamakon hasashen yarjejeniya tsakanin Iran da Amurka
Kasuwanci, Labaran Ketare Jun 13, 2026

Farashin mai ya faɗi sakamakon hasashen yarjejeniya tsakanin Iran da Amurka

Farashin ɗanyen mai a kasuwannin duniya ya faɗi zuwa mafi ƙasƙantar mataki cikin kusan watanni huɗu, sakamakon ƙaruwa da fatan cimma yarjejeniya...

azubairu
Read More
An fatattaki ƴan ta’adda yayin da suka yi yunƙurin kai hare-hare a Arewa maso Gabas
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 13, 2026

An fatattaki ƴan ta’adda yayin da suka yi yunƙurin kai hare-hare a Arewa maso Gabas

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation HADIN KAI sun samu nasarar dakile wani yunkurin kutsen ƴan ta’adda tare da lalata hanyoyin sam...

azubairu
Read More
Iran ta sanar da cewa za a binne Ali Khamenei ranar 9 ga Yuli.
Labaran Ketare Jun 13, 2026

Iran ta sanar da cewa za a binne Ali Khamenei ranar 9 ga Yuli.

An sanar da cewa za a binne tsohon jagoran Iran, Ali Khamenei, a ranar 8 ga Yulin 2026, watanni uku bayan rasuwarsa sakamakon hare-haren da Amurka da ...

azubairu
Read More
Tarihin Janar Rabe da ya rasa ransa a hannun ƴanbindiga
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 13, 2026

Tarihin Janar Rabe da ya rasa ransa a hannun ƴanbindiga

A ranar Asabar, 13 ga Yunin 2026, tsohon mai magana da yawun rundunar sojin Najeriya, Manjo Janar Abubakar Rabe, ya rasu yayin da yake tsare a hannun ...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!