YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Dan wasan Katsina United Ozoh Chinedu ya rasu a lokacin wasan sada zumunta
General Aug 11, 2026

Dan wasan Katsina United Ozoh Chinedu ya rasu a lokacin wasan sada zumunta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Katsina United FC ta sanar da rasuwar ɗan wasanta, Ozoh Chinedu, wanda ya rasu a lokacin wani wasan sada zumunta na shar...

Adamu Abdullahi
Read More
Davido ya kira Shugaba Donald Trump Kan Zaben Osun
Babban Labari, Nishadi Aug 11, 2026

Davido ya kira Shugaba Donald Trump Kan Zaben Osun

Shugaba Donald Trump, muna kira gare ka da ka sanya idanu kan halin da ake ciki a Jihar Osun ta Najeriya yayin da ake tunkarar zaɓe.Akwai ƙarin damu...

azubairu
Read More
Gwamnati Ta Tura Tawaga Birtaniya Domin Sauƙaƙa Samun Fasfo ga ’Yan Najeriya
Babban Labari, Labaran gida Aug 11, 2026

Gwamnati Ta Tura Tawaga Birtaniya Domin Sauƙaƙa Samun Fasfo ga ’Yan Najeriya

Gwamnatin Najeriya ta tura wata tawaga zuwa ƙasar Birtaniya domin rage wahalhalun da ’yan Najeriya da ke zaune a ƙasar ke fuskanta wajen samun fas...

azubairu
Read More
Kwankwaso Ya Soki Kalaman Sheikh Jingir Kan Batun Muslim-Muslim
Babban Labari Aug 11, 2026

Kwankwaso Ya Soki Kalaman Sheikh Jingir Kan Batun Muslim-Muslim

Tsohon Gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce wasu kalaman malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Yahaya Jingir, na iya haifar da rarrabuwar kawuna...

azubairu
Read More
Gwamna Abba Ya Amince da Ƙarin Albashin Malaman Jami’o’in Kano
Babban Labari, Labaran gida Aug 11, 2026

Gwamna Abba Ya Amince da Ƙarin Albashin Malaman Jami’o’in Kano

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da ƙarin albashi ga malamai da sauran ma’aikatan jami’o’in jihar.Ƙarin albashin zai shafi Jami’ar ...

azubairu
Read More
NERC Ta Rushe Kwamitin Gudanarwar Kaduna Electric
Kasuwanci, Labaran gida Aug 11, 2026

NERC Ta Rushe Kwamitin Gudanarwar Kaduna Electric

Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Najeriya, NERC, ta rushe kwamitin gudanarwar kamfanin rarraba wutar lantarki na Kaduna Electric, sakamakon matsalar ...

azubairu
Read More
Sojoji Sun Ceto Mutane 33 da ’Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa da Su a Zamfara
Babban Labari, Tsaro Aug 10, 2026

Sojoji Sun Ceto Mutane 33 da ’Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa da Su a Zamfara

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Fansan Yamma sun ceto mutane 33 da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Tsafe ...

azubairu
Read More
Kashim Shettima Zai Shafe Mako Biyu Yana Karatu da Nazari a Lokacin Hutu
Babban Labari, Nishadi Aug 10, 2026

Kashim Shettima Zai Shafe Mako Biyu Yana Karatu da Nazari a Lokacin Hutu

Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima, zai shafe makonni biyu yana karatu da yin nazari kan rayuwa da harkokin shugabanci yayin hutunsa na mak...

azubairu
Read More
Shari’ar Kisan Tupac Shakur Za Ta Fara Bayan Shekaru 30
Nishadi Aug 10, 2026

Shari’ar Kisan Tupac Shakur Za Ta Fara Bayan Shekaru 30

Batun kisan shahararren mawakin rap, Tupac Shakur, wanda ya kwashe kusan shekaru 30 ba a warware shi ba, yanzu ya shiga matakin shari’a, yayin da mu...

azubairu
Read More
Matar Gwamnan Jihar Osun ta jagoranci zanga-zangar Mata kan tashe -tashen hankula da kamen Yan jam'iyarsu gabanin zaben Gwamnan jihar
Siyasa Aug 10, 2026

Matar Gwamnan Jihar Osun ta jagoranci zanga-zangar Mata kan tashe -tashen hankula da kamen Yan jam'iyarsu gabanin zaben Gwamnan jihar

Uwargidan Gwamnan Jihar Osun, Titilola Adeleke, ta jagoranci zanga-zangar mata a jihar domin nuna adawa da abin da suka bayyana a matsayin kame-kame b...

Adamu Abdullahi
Read More
Yan sanda a Jihar kwara sun kama wata mata da ake zargin da kashe yar kishiyarta
Tsaro Aug 10, 2026

Yan sanda a Jihar kwara sun kama wata mata da ake zargin da kashe yar kishiyarta

Rundunar ’yan sandan Jihar Kwara ta kama wata mata mai suna Sadiat Yunusa, bisa zargin ta shake ’yar mijinta mai shekaru uku, Ummaiyat har ta mutu...

Adamu Abdullahi
Read More
kuɗin hayar gida mai ɗakuna biyu a wasu manyan unguwannin Lagos Island ya yi matuƙar tashin gwauron zabi, inda ya kai Naira miliyan 17.25
Babban Labari Aug 10, 2026

kuɗin hayar gida mai ɗakuna biyu a wasu manyan unguwannin Lagos Island ya yi matuƙar tashin gwauron zabi, inda ya kai Naira miliyan 17.25

Wani sabon rahoto ya bayyana cewa kuɗin hayar gida mai ɗakuna biyu a wasu manyan unguwannin Lagos Island ya yi matuƙar tashin gwauron zabi, inda ya...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!