YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

An kama wata mata Mrs. Iyabo Sowunmi, da zargin kokarin shigar da haramtattun miyagun kwayoyi gidan gyaran hali dake jihar Ogun
Tsaro Aug 31, 2026

An kama wata mata Mrs. Iyabo Sowunmi, da zargin kokarin shigar da haramtattun miyagun kwayoyi gidan gyaran hali dake jihar Ogun

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Najeriya reshen Jihar Ogun ta kama wata mata, Mrs. Iyabo Sowunmi, bisa zargin ƙoƙarin shigar da wasu ƙwayoyi...

Adamu Abdullahi
Read More
Karamar Hukumar Funtua ce ke kan gaba a yawan waɗanda ake zargin sun kamu da cutar mashako a Jihar Katsina
Lafiya Aug 31, 2026

Karamar Hukumar Funtua ce ke kan gaba a yawan waɗanda ake zargin sun kamu da cutar mashako a Jihar Katsina

Karamar Hukumar Funtua ce ke kan gaba a yawan waɗanda ake zargin sun kamu da cutar mashako a Jihar Katsina, yayin da rahotannin cutar suka fito daga ...

Adamu Abdullahi
Read More
An tsinci wata jaririya Sabuwar haihuwa da aka jefar da ita a cikin kwali a Benue
Babban Labari Aug 31, 2026

An tsinci wata jaririya Sabuwar haihuwa da aka jefar da ita a cikin kwali a Benue

An tsinci wata jaririya da ake zargin an yi an jefar da ita a kwali jim kaɗan bayan haihuwarta a dajin Ashar da ke cikin yankin Wuese na Ƙaramar Hu...

Adamu Abdullahi
Read More
Operation FANSAN YAMMA  sun kashe wani babban mataimakin shugaban 'yan ta'adda tare da kwato bindigogi a  jihar Katsina
Tsaro Aug 30, 2026

Operation FANSAN YAMMA sun kashe wani babban mataimakin shugaban 'yan ta'adda tare da kwato bindigogi a jihar Katsina

Dakarun rundunar hadin gwiwa ta Arewa maso Yamma, karkashin Operation FANSAN YAMMA, sun yi nasarar ajalin wani babban mataimakin shugaban 'yan ta'adda...

Adamu Abdullahi
Read More
Shugaba Tinubu zai bar Abuja a yau domin tafiya Turai don fara  hutun makonni uku cikin hutunsa na shekara - shekara
Labaran gida Aug 30, 2026

Shugaba Tinubu zai bar Abuja a yau domin tafiya Turai don fara hutun makonni uku cikin hutunsa na shekara - shekara

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja a yau domin tafiya Turai, inda zai fara hutun makonni uku a matsayin wani bangare na hutunsa na shekara-...

Adamu Abdullahi
Read More
’Yan Sandan Jigawa sun ƙwato shanu, babura da wasu kayayyaki a samame da suka gudanar a sassan jihar
Tsaro Aug 30, 2026

’Yan Sandan Jigawa sun ƙwato shanu, babura da wasu kayayyaki a samame da suka gudanar a sassan jihar

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Jigawa ta kama mutane 17 kan zargin aikata laifuka daban-daban, tare da ƙwato shanu, babura da wasu kayayyaki a samame d...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Jigawa ta fara gudanar da jarabawar da ta tsara ta kwamfuta ga mutum 2,370  da za a dauka malaman tsangayu
Babban Labari Aug 30, 2026

Gwamnatin Jigawa ta fara gudanar da jarabawar da ta tsara ta kwamfuta ga mutum 2,370 da za a dauka malaman tsangayu

Gwamnatin Jihar Jigawa ta fara gudanar da jarabawar da ta tsara ta kwamfuta ga mutum 2,370 da aka tantance domin ɗaukar malaman makarantun Tsangaya 5...

Adamu Abdullahi
Read More
Ayatollah Mojtaba Khamenei na Iran, ya yi gargaɗi ga ƙasashen Larabawa kan dabarun rarrabuwar kai da amurka ke amfani da shi a yankin
Labaran Ketare Aug 30, 2026

Ayatollah Mojtaba Khamenei na Iran, ya yi gargaɗi ga ƙasashen Larabawa kan dabarun rarrabuwar kai da amurka ke amfani da shi a yankin

Jagoran Juyin Juya Hali na Iran, Ayatollah Mojtaba Khamenei, ya yi gargaɗi ga ƙasashen Larabawa, inda ya bayyana cewa ƙasashen Amurka da Isra'ila n...

Adamu Abdullahi
Read More
Wani sabon rahoto ya bayyana cewa Najeriya ce ke kan gaba a fannin zuba jarin mai da iskar gas a Afirka,
Kasuwanci Aug 30, 2026

Wani sabon rahoto ya bayyana cewa Najeriya ce ke kan gaba a fannin zuba jarin mai da iskar gas a Afirka,

Rahoton ya ce Najeriya ce ke kan gaba a fannin zuba jarin mai da iskar gas a Afirka, wanda jimillarsa ta kai dala biliyan 221 a faɗin nahiyar.Wannan ...

Adamu Abdullahi
Read More
Kungiyar likitoci ta kasa ta bayyana fargabar ficewar wasu  dalibanta dake daf da kammala karatunsu zuwa kasashen waje
Lafiya Aug 30, 2026

Kungiyar likitoci ta kasa ta bayyana fargabar ficewar wasu dalibanta dake daf da kammala karatunsu zuwa kasashen waje

Kungiyar Likitocin Najeriya (NMA) ta bayyana cewa wasu daliban likitanci na fara shirin barin Najeriya zuwa kasar waje tun kafin su kammala karatunsu,...

Adamu Abdullahi
Read More
INEC ta fitar da Jerin sunayen mutane 12 dake neman  takarar kujerar Gwamnan jihar Kwara a zaben 2027
Siyasa Aug 30, 2026

INEC ta fitar da Jerin sunayen mutane 12 dake neman takarar kujerar Gwamnan jihar Kwara a zaben 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa INEC ta bayyana sunayen ’yan takarar kujerar gwamnan Jihar Kwara guda 12 da mataimakansu, domin zaɓen gwamna...

Adamu Abdullahi
Read More
Yadda Yan bindiga suka save Sarkin Noman Kano Alhaji Yusuf Nadabo tare da kashe mutane uku a Chiromawa
Tsaro Aug 30, 2026

Yadda Yan bindiga suka save Sarkin Noman Kano Alhaji Yusuf Nadabo tare da kashe mutane uku a Chiromawa

’Yan bindiga sun kashe mutane uku, sun raunata biyar tare da sace Sarkin Noman Jihar Kano, Alhaji Yusuf Nadabo Chiromawa, a wani hari da suka kai ga...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!