YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Putin ya bayar da umarnin dakatar da hare-hare kan Kyiv na kwanaki uku
Babban Labari, Labaran Ketare, Tsaro Sep 05, 2026

Putin ya bayar da umarnin dakatar da hare-hare kan Kyiv na kwanaki uku

Fadar gwamnatin Rasha, Kremlin, ta ce Shugaba Vladimir Putin ya bayar da umarnin dakatar da hare-haren da ake kai wa Kyiv na tsawon kwanaki uku, a dai...

azubairu
Read More
Arangama a Yemen ta kashe sama da mutane 60
Babban Labari, Tsaro Sep 05, 2026

Arangama a Yemen ta kashe sama da mutane 60

Akalla mutane 60 ne suka mutu sakamakon sabuwar arangama tsakanin dakarun gwamnatin Yemen da ke samun goyon bayan Saudiyya da mayaƙan Houthi, kamar y...

azubairu
Read More
Sojoji sun ceto mutane 23 daga hannun ’yanbindiga a Zamfara
Labaran gida, Tsaro Sep 05, 2026

Sojoji sun ceto mutane 23 daga hannun ’yanbindiga a Zamfara

Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta ceto mutane 23 da aka yi garkuwa da su, tare da dakile wani yunƙurin sace wasu mutane a yayin samamen da dakarunta s...

azubairu
Read More
Gwamnatin Kano ta kafa kwamiti na musamman domin dakile yaduwar cutar mashako a jihar
Labaran gida Sep 05, 2026

Gwamnatin Kano ta kafa kwamiti na musamman domin dakile yaduwar cutar mashako a jihar

Gwamnatin Jihar Kano ta kaddamar da wani kwamiti na musamman domin daukar matakan gaggawa kan barkewar cutar Mashako a jihar.An kafa kwamitin ne da nu...

Sultan Bello
Read More
Kwamiti na musamman da Gwamnatin Kano ta kata domin bankado musabbabin mutuwar dalibar makarantar St. louis Maimuna Sani ya wanke makarantar kan zargin hannu akan mutuwar dalibar
Labaran gida Sep 05, 2026

Kwamiti na musamman da Gwamnatin Kano ta kata domin bankado musabbabin mutuwar dalibar makarantar St. louis Maimuna Sani ya wanke makarantar kan zargin hannu akan mutuwar dalibar

Kwamitin da gwamnatin Jihar Kano ta kafa domin gudanar da bincike kan musabbabin mutuwar wata dalibar makarantar St. Louis, Maimuna Nihal, ya bayyana ...

Sultan Bello
Read More
Koriya ta Kudu na shirin tura sojoji zuwa mashigin Hormuz
Babban Labari, Labaran gida Sep 04, 2026

Koriya ta Kudu na shirin tura sojoji zuwa mashigin Hormuz

Kafofin yaɗa labarai na Koriya ta Kudu sun ruwaito cewa gwamnatin ƙasar na shirin tura sojoji da kayan aiki domin tallafawa abin da ta kira “’ya...

azubairu
Read More
An ceto ma’aikata biyu da ransu bayan sama da mako guda a cikin rami a Nepal
Babban Labari, Labaran Ketare Sep 04, 2026

An ceto ma’aikata biyu da ransu bayan sama da mako guda a cikin rami a Nepal

An ceto wasu ma’aikata biyu da ransu daga tashar samar da wutar lantarki ta ruwa ta Trishuli 3A a Nepal, sama da mako guda bayan wata mummunar ambal...

azubairu
Read More
Mutane 37 sun mutu sakamakon shaƙar hayaƙin mai a Ribas
Babban Labari Sep 04, 2026

Mutane 37 sun mutu sakamakon shaƙar hayaƙin mai a Ribas

Aƙalla mutum 37 ne aka ruwaito sun mutu bayan sun shaƙi hayaƙi mai guba yayin da ake zargin wasu mutane da satar man fetur a wani wurin sauke kaya ...

azubairu
Read More
Fiye da mutane 900 sun mutu a Gaza tun farkon shekarar – Ma’aikatar Lafiya
Labaran Ketare Sep 04, 2026

Fiye da mutane 900 sun mutu a Gaza tun farkon shekarar – Ma’aikatar Lafiya

Fiye da mutane 900 ne suka mutu sakamakon hare-haren Isra’ila a Zirin Gaza tun farkon wannan shekara, duk da yarjejeniyar tsagaita wutar da aka cimm...

azubairu
Read More
Gwamnan Plateau Ya Jagoranci Taron Majalisar Tsaro Kan Halin Tsaron Jihar
Babban Labari, Labaran gida Sep 03, 2026

Gwamnan Plateau Ya Jagoranci Taron Majalisar Tsaro Kan Halin Tsaron Jihar

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya jagoranci taron Majalisar Tsaro ta Jihar a ranar Laraba, domin duba halin tsaro a jihar, yayin da rundunar â...

azubairu
Read More
Netanyahu Ya Ce Gwamnatin Iran Za Ta Ruguje Nan Ba Da Jimawa Ba
Babban Labari, Labaran gida Sep 03, 2026

Netanyahu Ya Ce Gwamnatin Iran Za Ta Ruguje Nan Ba Da Jimawa Ba

Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya ce yana da yaƙinin cewa gwamnatin Iran za ta ruguje nan ba da jimawa ba.Netanyahu ya bayyana hakan ne...

azubairu
Read More
Sarkin Gumel Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu Bayan Shekara 46 A Kan Sarauta
Babban Labari, Labaran gida Sep 03, 2026

Sarkin Gumel Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu Bayan Shekara 46 A Kan Sarauta

Sarkin Gumel da ke Jihar Jigawa, Alhaji Ahmed Muhammad Sani, ya rasu bayan shafe shekara 46 yana kan karagar mulkin masarautar.Sakataren Masarautar Gu...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!