YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Shugaban Senegal Ya Sanar da Sabbin Naɗe-Naɗen Ministoci
Labaran Ketare, Babban Labari

Shugaban Senegal Ya Sanar da Sabbin Naɗe-Naɗen Ministoci

Shugaban Senegal, Bassirou Diomaye Faye, ya sanar da sabuwar majalisar ministocin ƙasar, wadda ta haɗa da wasu jiga-jigan da suka yi aiki a ƙarƙas...

Read More
Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Yi Gargaɗin Tsananin Yanayin Zafi a Bana
Labaran Ketare, Babban Labari, Lafiya

Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Yi Gargaɗin Tsananin Yanayin Zafi a Bana

Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya, Antonio Guterres, ya yi kira ga ƙasashen duniya da su ɗauki matsalar tsananin yanayin zafi da muhimmanci...

Read More
Shugaban Benin Ya Sauka Nijar Domin Ziyarar Aiki Ta Farko
Labaran Ketare, Siyasa

Shugaban Benin Ya Sauka Nijar Domin Ziyarar Aiki Ta Farko

Shugaban Benin Ya Kai Ziyarar Aiki Ta Farko Nijar Domin Farfaɗo da DangantakaSabon shugaban Jamhuriyar Benin, Romuald Wadagni, zai kai ziyarar aiki t...

Read More
Yayin Da Ebola Ke Ƙara Ƙamari, Shugaban WHO Ya Ziyarci Cibiyar Jinya
Labaran Ketare, Lafiya

Yayin Da Ebola Ke Ƙara Ƙamari, Shugaban WHO Ya Ziyarci Cibiyar Jinya

Shugaban WHO Ya Ziyarci Yankin da Ebola Ta Fi Kamari a DRCShugaban Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya kai ziyara gabashin ...

Read More
Cikin Shekaru Uku, Farashin Fetur a Nijeriya Ya Ninka Sau Da Dama — Rahoto
Babban Labari, Kasuwanci

Cikin Shekaru Uku, Farashin Fetur a Nijeriya Ya Ninka Sau Da Dama — Rahoto

Farashin Fetur Ya Tashi da Kashi 643% Cikin Shekaru Uku a Mulkin Tinubu — RahotoFarashin man fetur a Nijeriya ya ƙaru da kashi 643 cikin 100 tsakan...

Read More
Shugaba Tinubu ya yabawa rundunar sojin ruwan kasarnan a bikin cikarta Shekaru 70 da kafuwa I
Babban Labari

Shugaba Tinubu ya yabawa rundunar sojin ruwan kasarnan a bikin cikarta Shekaru 70 da kafuwa I

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yabawa Rundunar Sojin Ruwan ƙasar wacce aka ayyana a matsayin ta ɗaya a Afrika, bayan da aka kwashe tsawon sh...

Read More
A yau majisar wakilai ta koma zama kuma a yau din Yan Majalisar 13 suka sauya sheka zuwa jam'iyu daban-daban
Babban Labari

A yau majisar wakilai ta koma zama kuma a yau din Yan Majalisar 13 suka sauya sheka zuwa jam'iyu daban-daban

Majalisar Wakilan Nijeriya ta koma zaman majalisa bayan hutun makonni hudu da ta yi, inda aka samu sauya sheƙar wasu mambobin ta 13 zuwa wasu jam'iyy...

Read More
An gudanar da taron fahimtar juna tsakanin Fulani makiyaya da Mutanen Harbo Tsohuwa a Jihar jigawa
Babban Labari

An gudanar da taron fahimtar juna tsakanin Fulani makiyaya da Mutanen Harbo Tsohuwa a Jihar jigawa

Manoman garin Harbo Tsohuwa da kewaye a Jihar Jigawa sun gabatar da manyan korafe-korafe guda hudu kan Fulani makiyaya a wani taron fahimtar juna da a...

Read More
Tsohon Babban Hafsan Sojin Ƙasarnan, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya nuna shakku kan ikirarin cewa jami’an tsaron kasarnan ba sa iya gano inda ‘yan bindiga
Babban Labari

Tsohon Babban Hafsan Sojin Ƙasarnan, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya nuna shakku kan ikirarin cewa jami’an tsaron kasarnan ba sa iya gano inda ‘yan bindiga

Tsohon Babban Hafsan Sojin Ƙasarnan, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya nuna shakku kan ikirarin cewa jami’an tsaron kasarnan ba sa...

Read More
Babban Mataimaki na musamman kan harkokin yaɗa labarai ga shugaba Tinubu, AbdulAziz AbdulAziz, yayi karin haske kan ɗaukar dakarun tsaron gandun-daji
Babban Labari

Babban Mataimaki na musamman kan harkokin yaɗa labarai ga shugaba Tinubu, AbdulAziz AbdulAziz, yayi karin haske kan ɗaukar dakarun tsaron gandun-daji

Babban Mataimaki na musamman kan harkokin yaɗa labarai ga shugaba Tinubu, AbdulAziz AbdulAziz, yayi karin haske kan ɗaukar dakarun tsaron gandun-daj...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka