YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Hukumar Tara Haraji ta Najeriya (NRS) ta yi gargadin cewa ci gaba da samun gibin haraji
Babban Labari

Hukumar Tara Haraji ta Najeriya (NRS) ta yi gargadin cewa ci gaba da samun gibin haraji

Hukumar Tara Haraji ta Najeriya (NRS) ta yi gargadin cewa ci gaba da samun gibin haraji, jinkirin tura kudaden haraji da kuma rashin bin ka’idoji da...

Read More
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da samar da rijiyoyin burtsatse masu amfani da hasken rana.
Labaran gida

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da samar da rijiyoyin burtsatse masu amfani da hasken rana.

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da samar da rijiyoyin burtsatse masu amfani da hasken rana guda 166 domin rage matsalar karanci...

Read More
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya umarci jami'an tsaro da su murkushe ƴan daba dake addabar cikin birnin Kano
Labaran gida

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya umarci jami'an tsaro da su murkushe ƴan daba dake addabar cikin birnin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya umarci jami'an tsaro da su murkushe ƴan daba dake addabar cikin birnin Kano tare da magance ƴan fashin daji d...

Read More
Ƴan Mali 30 sun kuɓuta daga hannun masu safarar mutane a Nasarawa
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Ƴan Mali 30 sun kuɓuta daga hannun masu safarar mutane a Nasarawa

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce ta tarwatsa wata ƙungiyar masu safarar mutane da ake zargin tana gudanar da ayyukanta a Abuja da wasu yankuna m...

Read More
Zaɓen fidda gwani na sanatocin APC ya tayar da ƙura
Labaran gida, Babban Labari, Siyasa

Zaɓen fidda gwani na sanatocin APC ya tayar da ƙura

Ana ci gaba da ce-ce-ku-ce da korafe-korafe kan sakamakon zaɓukan fidda gwani na All Progressives Congress da aka gudanar a faɗin Najeriya.Jam’iyy...

Read More
Shin dakatar da jarumai zai gyara Kannywood?
Labaran gida, Nishadi

Shin dakatar da jarumai zai gyara Kannywood?

Kannywood ta shafe shekaru tana fama da ƙalubale daga ciki da wajen masana’antar, matsalolin da a wasu lokuta kan janyo tsaiko ga harkokinta.Daga c...

Read More
Ebola ta kashe mutum 131 a Congo
Labaran Ketare, Lafiya

Ebola ta kashe mutum 131 a Congo

Ɓarkewar cutar Ebola mai saurin yaɗuwa ta kashe aƙalla mutane 131 a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo, kamar yadda jami’an ƙasar ta tsakiyar Afir...

Read More
Jam'iyyar PDP ta Jihar Kogi Ta Bayyana 'Yan Takara Bakwai na Majalisar Wakilai
Babban Labari, Siyasa

Jam'iyyar PDP ta Jihar Kogi Ta Bayyana 'Yan Takara Bakwai na Majalisar Wakilai

Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Jihar Kogi ta fitar da sunayen 'yan takarar da suka yi nasara a zaɓen fidda gwani na jam'iyyar na Majalisa...

Read More
Okowa Ya Doke Ned Nwoko a Zaben Fitilar APC na Delta North, Yayin da Dafinone Ya Kori Omo-Agege a Delta Central
Babban Labari, Siyasa

Okowa Ya Doke Ned Nwoko a Zaben Fitilar APC na Delta North, Yayin da Dafinone Ya Kori Omo-Agege a Delta Central

Tsohon Gwamnan Jihar Delta, Ifeanyi Okowa, ya yi nasara a zaɓen fidda gwani na Sanatan Delta North, inda ya doke Sanata mai ci Ned Nwoko. Okowa ya sa...

Read More
Pep Guardiola ya musanta jita-jitar cewa zai bar Manchester City a ƙarshen kakar
Labaran Ketare, Babban Labari, Wassani

Pep Guardiola ya musanta jita-jitar cewa zai bar Manchester City a ƙarshen kakar

Pep Guardiola ya musanta jita-jitar cewa zai bar Manchester City a ƙarshen kakar wasa, yana mai cewa har yanzu yana nan daram a kulob ɗin duk da rah...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka