YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Matatar Dangote Ta Ce Tana da Isasshen Man Jirgi da Zai Iya Wadata Bukatun Duniya
Labaran gida, Kasuwanci

Matatar Dangote Ta Ce Tana da Isasshen Man Jirgi da Zai Iya Wadata Bukatun Duniya

Matatar Mai ta Dangote da ke Najeriya, wadda ke da ƙarfin tace gangar mai 650,000 a kowace rana, ta bayyana cewa tana da isasshen man jirgin sama da ...

Read More
FIFA 2026: Ƙasashen Turai da Amurka da Aka Fi Hasashen Zasu Lashe Kofin Duniya
Wassani

FIFA 2026: Ƙasashen Turai da Amurka da Aka Fi Hasashen Zasu Lashe Kofin Duniya

Gasar ƙwallon ƙafa mafi girma a duniya za ta fara ranar 11 ga Yuni, inda ƙasashe 48 za su fafata domin lashe Kofin Duniya na FIFA 2026. Babbar tamb...

Read More
Ghana Ta Tallafa wa ‘Yan Ƙasarta da Aka Maido Daga Afirka Ta Kudu da Ayyuka 120
Labaran Ketare, Babban Labari

Ghana Ta Tallafa wa ‘Yan Ƙasarta da Aka Maido Daga Afirka Ta Kudu da Ayyuka 120

Ma’aikatar Harkokin Wajen Ghana Ta Samar da Guraben Aiki 120 Ga Waɗanda Aka Maido Daga Afirka Ta KuduMa’aikatar Harkokin Wajen Ghana ta samar da ...

Read More
Dakarun Najeriya Sun Yi Babban Nasara, Sun Kashe Ƴan Ta’adda Sama da 50
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Dakarun Najeriya Sun Yi Babban Nasara, Sun Kashe Ƴan Ta’adda Sama da 50

Wata sanarwa kan ayyukan dakarun Najeriya da kamfanin dillancin labarai na ƙasa (NAN) ya samu a ranar Laraba ta bayyana cewa sojojin sun samu gagarum...

Read More
Majalisar Tarayya Ta Buƙaci Gaggauta Kuɓutar da Ɗalibai da Aka Sace a Borno da Oyo
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Majalisar Tarayya Ta Buƙaci Gaggauta Kuɓutar da Ɗalibai da Aka Sace a Borno da Oyo

Majalisar Dokokin Najeriya Ta Yi Kira da A Gaggauta Kuɓutar da Ɗalibai da Malamai da Aka Sace a Oyo da BornoMajalisar Dokokin Najeriya ta buƙaci gw...

Read More
Trump Ya Ce Mojtaba Khamenei Na Daga Cikin Masu Jagorantar Tattaunawar Iran da Amurka
Labaran Ketare, Babban Labari

Trump Ya Ce Mojtaba Khamenei Na Daga Cikin Masu Jagorantar Tattaunawar Iran da Amurka

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Iran ta amince ba za ta nemi mallakar makaman nukiliya ba, yana mai bayyana cewa Mojtaba Khamenei, ɗan Jagoran Add...

Read More
Kotu Ta Yanke Wa Mutum Huɗu Hukuncin Kisa Kan Harin Cocin Owo
Labaran gida, Tsaro

Kotu Ta Yanke Wa Mutum Huɗu Hukuncin Kisa Kan Harin Cocin Owo

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa mutum huɗu hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samunsu da laifin hannu a harin da aka kai Cocin Ka...

Read More
Harin Iran Ya Jikkata Mutum 63 a Filin Jirgin Saman Kuwait
Labaran Ketare

Harin Iran Ya Jikkata Mutum 63 a Filin Jirgin Saman Kuwait

Aƙalla mutum 63 ne suka jikkata sakamakon harin da Iran ta kai kan Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa na Kuwait, kamar yadda Ma’aikatar Lafiyar ƙ...

Read More
Hayab Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Kashe-Kashe a Najeriya
Babban Labari, Tsaro

Hayab Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Kashe-Kashe a Najeriya

Ƙungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta ce matsalar rashin tsaro da kashe-kashen da ke faruwa a ƙasar ba ta taƙaitu ga Kiristoci kaɗai ba, domin Mus...

Read More
Atiku Abubakar, ya yi Allah-wadai da sace ɗalibai da malamansu a Jihar Oyo
Babban Labari

Atiku Abubakar, ya yi Allah-wadai da sace ɗalibai da malamansu a Jihar Oyo

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya yi Allah-wadai da sace ɗalibai da malamansu a Jihar Oyo, inda ya bayyana lamarin a m...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka