YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Gwamnatin Jihar Kano ta kama wasu jabun magunguna da kuɗinsu ya haura Naira miliyan 200.
Babban Labari

Gwamnatin Jihar Kano ta kama wasu jabun magunguna da kuɗinsu ya haura Naira miliyan 200.

Wannan na cikin sanarwar da Amir Abdullahi Kima, mamba a Kwamitin Kar-takwa na Yaƙi da Fatauci da Safarar Miyagun Kwayoyi, Muggan Makamai da Ƙananan...

Read More
Atiku Abubakar, ya jaddada cewa jam’iyyar ADC na bukatar fitar da dan takara mai kwarewa, gogewa da karfin tasiri a fadin kasa domin fuskantar zaben 2027
Babban Labari

Atiku Abubakar, ya jaddada cewa jam’iyyar ADC na bukatar fitar da dan takara mai kwarewa, gogewa da karfin tasiri a fadin kasa domin fuskantar zaben 2027

Atiku ya bayyana hakan ne cikin wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Phrank Shaibu, ya fitar a ranar Lahadi.Ya ce zaben shekara...

Read More
Wakilan AES sun halarci bikin rantsar da shugaban Benin
Labaran Ketare, Babban Labari, Siyasa

Wakilan AES sun halarci bikin rantsar da shugaban Benin

An rantsar da Romuald Wadagni a matsayin sabon shugaban Jamhuriyar Benin a wannan Lahadi, bayan nasararsa a zaɓen shugaban ƙasa da aka gudanar ranar...

Read More
Jami’an tsaro sun gaggauta martani bayan harbe-harbe kusa da White House
Labaran Ketare, Babban Labari

Jami’an tsaro sun gaggauta martani bayan harbe-harbe kusa da White House

Jami’an tsaro na sirri a Amurka sun tabbatar da mutuwar wani ɗan bindiga da ake zargi ya buɗe wuta kusa da fadar gwamnatin ƙasar, White House, ba...

Read More
Trump ya ce an kusa cimma matsaya kan kawo ƙarshen yaƙin Iran
Labaran Ketare, Babban Labari

Trump ya ce an kusa cimma matsaya kan kawo ƙarshen yaƙin Iran

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce an cimma matsaya kan yarjejeniyar kawo ƙarshen rikicin da ke tsakanin ƙasarsa da Iran.A cikin wani saƙo da ya ...

Read More
Kungiyoyi za su fafata a ranar ƙarshe ta Premier ta Ingila
Babban Labari, Wassani

Kungiyoyi za su fafata a ranar ƙarshe ta Premier ta Ingila

A yau ne za a kawo ƙarshen Gasar Firimiya ta Ingila ta bana, ɗaya daga cikin gasannin ƙwallon ƙafa mafi jan hankali a duniya.Tuni dai Arsenal FC t...

Read More
Aƙalla mutum 20 sun mutu bayan harin jirgin ƙasa a Pakistan
Labaran Ketare, Babban Labari

Aƙalla mutum 20 sun mutu bayan harin jirgin ƙasa a Pakistan

Aƙalla mutum 20 ne suka mutu a wani hari da aka kai wa jirgin ƙasa ɗauke da jami’an soji a birnin Quetta da ke kudu maso yammacin Pakistan, kamar...

Read More
Yadda mutane suka fito zaben fidda gwani na Shugaban kasa a APC alamace ta amincewa da tsarin Dimukradiya - Murtala Sule Garo
Babban Labari

Yadda mutane suka fito zaben fidda gwani na Shugaban kasa a APC alamace ta amincewa da tsarin Dimukradiya - Murtala Sule Garo

Mataimakin gwamnan Kano ya ce yawan fitowar jama’a a zaɓen fidda gwani na APC alama ce ta yadda ’yan Najeriya suka sake amincewa da dimokuraɗiyy...

Read More
Tinubu ya samu jimmillar kuri'u 915,840 na zaben fidda gwani a jihohin Kano da Borno
Babban Labari

Tinubu ya samu jimmillar kuri'u 915,840 na zaben fidda gwani a jihohin Kano da Borno

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya samu jimillar ƙuri’u 915,840 a zaɓen fidda gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar APC da aka gudanar a jihohin...

Read More
an cimma yarjejeniyar kawo karshen yakin Iran cewar shugaban Amurka
Labaran Ketare

an cimma yarjejeniyar kawo karshen yakin Iran cewar shugaban Amurka

Cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta, Mista Trump ya ce ya bayyana matakin ne bayan wayar da ya yi da shugabannin ƙasashen Larab...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka