YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar Labour Party, Peter Obi ya ce idan aka zaɓe shi a matsayin shugaban ƙasa, zai yi wa’adi guda ɗaya ne a shekaru huɗu
Labaran gida, Babban Labari

Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar Labour Party, Peter Obi ya ce idan aka zaɓe shi a matsayin shugaban ƙasa, zai yi wa’adi guda ɗaya ne a shekaru huɗu

Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar Labour Party, Peter Obi ya ce idan aka zaɓe shi a matsayin shugaban ƙasa, zai yi wa’adi guda ɗay...

Read More
Ammasco Radio
Labaran gida, Babban Labari

Kwamitin harkokin Noma da Albarkatun kasa na Majalisar Dokokin Jihar Kano ya nuna damuwa kan barkewar cuta mai suna Tuta Absoluta da ke lalata gonakin tumatir a jihar.

Kwamitin harkokin Noma da Albarkatun kasa na Majalisar Dokokin Jihar Kano ya nuna damuwa kan barkewar cuta mai suna Tuta Absoluta da ke lalata gonaki...

Read More
Ƙasashen Afirka 10 da suka fi sayen makaman yaƙi
Labaran Ketare, Babban Labari

Ƙasashen Afirka 10 da suka fi sayen makaman yaƙi

Wani rahoto da BBC Hausa ta wallafa a ranar 12 ga Mayu, 2026 ya bayyana ƙasashe 10 na Afirka da ke kudancin Sahara waɗanda suka fi kashe kuɗi wajen...

Read More
Iran: 'Babu Tattaunawa Har Sai An Kawo Karshen Yaƙi Ta Ko Wace Fuska'
Labaran Ketare, Babban Labari

Iran: 'Babu Tattaunawa Har Sai An Kawo Karshen Yaƙi Ta Ko Wace Fuska'

Hukumomin ƙasar Iran sun sake jaddada matsayinsu na cewa ba za su zauna teburin tattaunawa da gwamnatin Amurka ba, matukar ba a tsagaita duk wani nau...

Read More
Tattauna A Kan Dadiyata Bayan Shekaru 7 da Bacewarsa?
Labaran gida, Babban Labari

Tattauna A Kan Dadiyata Bayan Shekaru 7 da Bacewarsa?

A makon da ya gabata, hankalin ’yan Najeriya ya sake komawa kan Abubakar Idris, wanda aka fi sani da Dadiyata, bayan wasu zarge-zarge masu tayar da ...

Read More
An rantsar da C Joseph Vijay a ministan Tamil Nadu
Labaran Ketare, Nishadi

An rantsar da C Joseph Vijay a ministan Tamil Nadu

An rantsar da tauraron fina-finan Indiyan nan da ya jagoranci jam’iyyarsa wajen lashe zaɓen majalisar dokokin jihar Tamil Nadu a kudancin Indiya, a...

Read More
Gwamnatin Kano ta bada kyautar Riyal 200 ga kowane maniyyaci.
Labaran gida

Gwamnatin Kano ta bada kyautar Riyal 200 ga kowane maniyyaci.

Gwamnatin Kano ta bada kyautar Riyal 200 ga kowane maniyyaci da ya fito daga jihar, da nufin tallafa musu ta yadda zasu ji dadin gudanar da aikin hajj...

Read More
Sojoji sun kashe jagororin ISWAP 5 a Borno
Labarai

Sojoji sun kashe jagororin ISWAP 5 a Borno

Wannan lamari da majiyoyin tsaro suka tabbatar sun bayyana shi a matsayin babban koma-baya ga tsarin shugabancin ƙungiyar.Majiyoyin sun shaida cewa h...

Read More
Barista Nuhu Hamza Dantani ya gana da IGP kan zargin tauye haƙƙin jama’a
Labaran gida

Barista Nuhu Hamza Dantani ya gana da IGP kan zargin tauye haƙƙin jama’a

Fitaccen lauya mai kare haƙƙin bil’adama Nuhu Hamza Dantani ya bayyana cewa ya gana da Sufeto Janar na ‘Yan Sandan Najeriya Olayunji Disu domin ...

Read More
An kori lauya a Ma’aikatar Shari’a ta Kano saboda amfani da sa hannun manyan jami’ai ba tare da izini ba
Labarai

An kori lauya a Ma’aikatar Shari’a ta Kano saboda amfani da sa hannun manyan jami’ai ba tare da izini ba

Ma’aikatar Shari’a ta Jihar Kano ta sallami wani lauya na gwamnati, Mustapha Nura Muhammad, bayan an same shi da laifin bayar da bayanan ƙarya ta...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka