YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Seyi Makinde yayi kira ga majalisar dinkin duniya da ta gudanar da cikakken bincike kan sace daliban jihar Oyo domin gano musabbabin aukuwar lamarin
Tsaro

Seyi Makinde yayi kira ga majalisar dinkin duniya da ta gudanar da cikakken bincike kan sace daliban jihar Oyo domin gano musabbabin aukuwar lamarin

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya buƙaci a gudanar da cikakken bincike kan lamarin domin gano yadda abin ya faru da kuma tabbatar da gaskiya.Makind...

Read More
A Karon farko Daliban Najeriya za su wakilci ƙasar a gasar Spelling Bee ta Duniya da za a gudanar a birnin Shanghai na ƙasar China
Babban Labari

A Karon farko Daliban Najeriya za su wakilci ƙasar a gasar Spelling Bee ta Duniya da za a gudanar a birnin Shanghai na ƙasar China

Dalibai huɗu daga Najeriya za su wakilci ƙasar a karon farko a gasar Spelling Bee ta Duniya da za a gudanar a birnin Shanghai na ƙasar China daga r...

Read More
Ofishin tsohon shugaban Iran Mahmoud Ahmadinejad ya karyata cewa Isra’ila ta masa tayin daukarsa aiki
Babban Labari

Ofishin tsohon shugaban Iran Mahmoud Ahmadinejad ya karyata cewa Isra’ila ta masa tayin daukarsa aiki

Tsohon shugaban Iran Mahmoud Ahmadinejad a ranar Talata ya ƙaryata wani rahoto na The New York Times da ke zargin cewa hukumar leken asiri ta Isra'il...

Read More
Gwamnatin Jihar Neja ta haramta wa makarantu masu zaman kansu gudanar da bukukuwan kammala karatu (Graduation Ceremony), tare da maye gurbinsu da Bukukuwan Jawabi da Raba
Babban Labari

Gwamnatin Jihar Neja ta haramta wa makarantu masu zaman kansu gudanar da bukukuwan kammala karatu (Graduation Ceremony), tare da maye gurbinsu da Bukukuwan Jawabi da Raba

An ƙaddamar da wannan tsari ne ta hannun Hukumar Kula da Makarantu Masu Zaman Kansu ta Jihar Neja, da nufin daidaita shirye-shiryen ƙarshen zangon k...

Read More
Matatar Dangote ta mayar da farashin sayar da man fetur zuwa dala maimakon naira
Kasuwanci

Matatar Dangote ta mayar da farashin sayar da man fetur zuwa dala maimakon naira

Matatar Man Dangote ta fara amfani da farashin dala wajen sayar da man fetur da sauran kayayyakin da take samarwa, maimakon tsarin farashin naira da a...

Read More
Jirgin karshe na yan najeriya mazauna kasar afrika ta kudu dauke da mutane 315 zata isa gida a gobe laraba 15 ga watan yuli,2026
Babban Labari

Jirgin karshe na yan najeriya mazauna kasar afrika ta kudu dauke da mutane 315 zata isa gida a gobe laraba 15 ga watan yuli,2026

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kakakin Ma'aikatar Harkokin Waje, Kimiebi Imomotimi Ebienfa, ya sanya wa hannu a ranar Talata.Sanarwar ta ce ...

Read More
Gwamnatin kano ta jaddada kudurin hukumar KHETFUN na inganta asibitocin jihar  cike da gaskiya da rikon amana wajen kashe kudin hukumar.
Lafiya

Gwamnatin kano ta jaddada kudurin hukumar KHETFUN na inganta asibitocin jihar cike da gaskiya da rikon amana wajen kashe kudin hukumar.

Gwamnatin kano ta jaddada kudurin hukumar KHETFUN na inganta asibitocin jihar cike da gaskiya da rikon amana wajen kashe kudin hukumar.Babbar Sak...

Read More
Najeriya da Amurka sun shirya hadin gwiwa domin karfafa tsaro da yaki da ta'addanci
Labaran gida, Tsaro

Najeriya da Amurka sun shirya hadin gwiwa domin karfafa tsaro da yaki da ta'addanci

Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Harkokin Tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya gana da Mataimakin Sakataren Amurka, Frank Garcia, domin tattauna hanyoyin...

Read More
Iran ta ce ta harbo jirgi mara matuƙi na Amurka a Bandar Abbas
Babban Labari, Tsaro

Iran ta ce ta harbo jirgi mara matuƙi na Amurka a Bandar Abbas

Rundunar sojin Iran ta yi iƙirarin cewa dakarun tsaron sararin samaniyarta sun harbo wani jirgi mara matuƙi na Amurka a sararin samaniyar birnin Ban...

Read More
Amurka na da ƙarfin ƙwace iko da mashigar Hormuz
Labaran Ketare

Amurka na da ƙarfin ƙwace iko da mashigar Hormuz

Tsohon babban kwamandan rundunar sojin Amurka mai kula da yankin Gabas ta Tsakiya (CENTCOM), Janar Frank McKenzie mai ritaya, ya ce sojojin Amurka na ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka