YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Yan sanda a jihar kwara sun kama babban mai garkuwa da mutane
Babban Labari Jun 04, 2026

Yan sanda a jihar kwara sun kama babban mai garkuwa da mutane

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kwara ta kama wani kasurgumin mai garkuwa da mutane tare da kwato makamai a Karamar Hukumar Baruten, Jami’ar Yaɗa Laba...

Adamu Abdullahi
Read More
Sunday Igboho ya yi barazanar bayyana sunayen ‘yan siyasar da ke da hannu a sace ɗalibai a Ƙaramar Hukumar Oriire ta Jihar Oyo.
Babban Labari Jun 04, 2026

Sunday Igboho ya yi barazanar bayyana sunayen ‘yan siyasar da ke da hannu a sace ɗalibai a Ƙaramar Hukumar Oriire ta Jihar Oyo.

Ɗan gwagwarmayar kafa ƙasar Yarabawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Sunday Igboho, ya yi barazanar bayyana sunayen ‘yan siyasar da ke da ha...

Adamu Abdullahi
Read More
Kwamared Aminu Abduslamu Gwarzo ya yabawa Yan media na kwankwasiya Kan jajircewarsu
Babban Labari Jun 04, 2026

Kwamared Aminu Abduslamu Gwarzo ya yabawa Yan media na kwankwasiya Kan jajircewarsu

Gwarzo ya bayyana hakan ne yayin wata ganawa da wakilan kungiyar sama da 132 a Kano, inda ya ce gudummawar da suke bayarwa ta taka muhimmiyar rawa waj...

Adamu Abdullahi
Read More
WHO Ta Ce Ana Samun Nasara a Yaƙi da Ebola a DR Congo
Babban Labari, Labaran Ketare, Lafiya Jun 04, 2026

WHO Ta Ce Ana Samun Nasara a Yaƙi da Ebola a DR Congo

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya bayyana cewa adadin mutanen da ake zargin sun kamu da cutar Ebola a Jamhuriyar...

azubairu
Read More
Yansanda Sun Gano Maɓoyar Masu Ƙera Bindigogin Farauta a Yobe
Labaran gida, Tsaro Jun 03, 2026

Yansanda Sun Gano Maɓoyar Masu Ƙera Bindigogin Farauta a Yobe

Rundunar Ƴansandan Najeriya reshen Jihar Yobe ta sanar da gano wani haramtaccen wurin ƙera makamai a garin Potiskum, tare da kama mutane bakwai da a...

azubairu
Read More
Gobara Ta Kashe Mutum 21, Ciki Har da ‘Yan Najeriya da Wasu Baƙin Ƙasashe
Labaran Ketare Jun 03, 2026

Gobara Ta Kashe Mutum 21, Ciki Har da ‘Yan Najeriya da Wasu Baƙin Ƙasashe

Aƙalla mutum 21 sun rasa rayukansu, yayin da wasu da dama suka jikkata sakamakon gobarar da ta tashi a wani babban gini mai hawa a birnin Delhi na ƙ...

azubairu
Read More
NLC ta bayyana goyon bayanta ga Shirin yajin aikin gama gari da Kungiyar malamai NUT ta ke Shirin gudanar Kan sace dalibai da malamai a oyo
Babban Labari Jun 03, 2026

NLC ta bayyana goyon bayanta ga Shirin yajin aikin gama gari da Kungiyar malamai NUT ta ke Shirin gudanar Kan sace dalibai da malamai a oyo

Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta bayyana goyon bayanta ga yajin aikin gama gari da Kungiyar Malaman Najeriya (NUT) ta fara a fadin kasar, tare da...

Adamu Abdullahi
Read More
Babbar Kotun Tarayya ta ɗage sauraron shari’ar da Nafiu Bala Gombe ya shigar kan shugabancin jam’iyyar ADC ƙarƙashin Sanata David Mark zuwa ranar 8 ga Yunin da muke ciki
General Jun 03, 2026

Babbar Kotun Tarayya ta ɗage sauraron shari’ar da Nafiu Bala Gombe ya shigar kan shugabancin jam’iyyar ADC ƙarƙashin Sanata David Mark zuwa ranar 8 ga Yunin da muke ciki

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ɗage sauraron shari’ar da Nafiu Bala Gombe ya shigar kan shugabancin jam’iyyar ADC ƙarƙashin Sanata David M...

Adamu Abdullahi
Read More
Matatar Dangote Ta Ce Tana da Isasshen Man Jirgi da Zai Iya Wadata Bukatun Duniya
Kasuwanci, Labaran gida Jun 03, 2026

Matatar Dangote Ta Ce Tana da Isasshen Man Jirgi da Zai Iya Wadata Bukatun Duniya

Matatar Mai ta Dangote da ke Najeriya, wadda ke da ƙarfin tace gangar mai 650,000 a kowace rana, ta bayyana cewa tana da isasshen man jirgin sama da ...

azubairu
Read More
FIFA 2026: Ƙasashen Turai da Amurka da Aka Fi Hasashen Zasu Lashe Kofin Duniya
Wassani Jun 03, 2026

FIFA 2026: Ƙasashen Turai da Amurka da Aka Fi Hasashen Zasu Lashe Kofin Duniya

Gasar ƙwallon ƙafa mafi girma a duniya za ta fara ranar 11 ga Yuni, inda ƙasashe 48 za su fafata domin lashe Kofin Duniya na FIFA 2026. Babbar tamb...

azubairu
Read More
Ghana Ta Tallafa wa ‘Yan Ƙasarta da Aka Maido Daga Afirka Ta Kudu da Ayyuka 120
Babban Labari, Labaran Ketare Jun 03, 2026

Ghana Ta Tallafa wa ‘Yan Ƙasarta da Aka Maido Daga Afirka Ta Kudu da Ayyuka 120

Ma’aikatar Harkokin Wajen Ghana Ta Samar da Guraben Aiki 120 Ga Waɗanda Aka Maido Daga Afirka Ta KuduMa’aikatar Harkokin Wajen Ghana ta samar da ...

azubairu
Read More
Dakarun Najeriya Sun Yi Babban Nasara, Sun Kashe Ƴan Ta’adda Sama da 50
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 03, 2026

Dakarun Najeriya Sun Yi Babban Nasara, Sun Kashe Ƴan Ta’adda Sama da 50

Wata sanarwa kan ayyukan dakarun Najeriya da kamfanin dillancin labarai na ƙasa (NAN) ya samu a ranar Laraba ta bayyana cewa sojojin sun samu gagarum...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!