YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Iran ta sake rufe Mashigin Ruwan Hormuz bayan musayar sabbin hare-hare da Amurka
Labaran Ketare

Iran ta sake rufe Mashigin Ruwan Hormuz bayan musayar sabbin hare-hare da Amurka

Amurka ta ƙaddamar da hare-haren soji kan wasu wurare a Iran bayan da dakarun Juyin Juya Halin Iran suka kai hari kan wani jirgin ruwan dakon kaya a ...

Read More
INEC ta kara wa'adin mika sunayen 'yan takara a zaben 2027
Siyasa

INEC ta kara wa'adin mika sunayen 'yan takara a zaben 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta sanar da tsawaita wa’adin gabatar da sunayen ‘yan takarar shugaban ƙasa da na ‘yan majalisar d...

Read More
Sojojin saman Najeriya sun kashe gomman ‘Yan Boko Haram a Hare-haren sama a Borno
Tsaro

Sojojin saman Najeriya sun kashe gomman ‘Yan Boko Haram a Hare-haren sama a Borno

Rundunar Sojin Saman Nijeriya (NAF) ta ce ta kashe gomman mayaƙan ƙungiyar Boko Haram a wani jerin hare-haren sama da ta kai kan wuraren ɓuyar ƙun...

Read More
Masar Da Qatar Sun Yi Kira Ga Amurka Da Iran Su Koma Kan Teburin Tattaunawa
Labaran Ketare, Babban Labari, Tsaro

Masar Da Qatar Sun Yi Kira Ga Amurka Da Iran Su Koma Kan Teburin Tattaunawa

Masar da Qatar sun yi kira ga Amurka da Iran da su dawo kan teburin tattaunawa domin neman mafita ta lumana ga rikicin da ke tsakanin ƙasashen biyu.K...

Read More
Tinubu Ya Sake Zaɓen Shettima A Matsayin Abokin Takararsa Na Zaɓen 2027
Labaran gida, Siyasa

Tinubu Ya Sake Zaɓen Shettima A Matsayin Abokin Takararsa Na Zaɓen 2027

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sake zaɓen Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, a matsayin abokin takararsa domin neman wa'adi na biy...

Read More
An Kuɓutar Da Dukkan Ɗalibai Da Malaman Makaranta Da Aka Sace A Jihar Oyo
Labaran gida, Tsaro

An Kuɓutar Da Dukkan Ɗalibai Da Malaman Makaranta Da Aka Sace A Jihar Oyo

Fadar Shugaban Ƙasa ta sanar da cewa an kuɓutar da dukkan ɗalibai da malaman makaranta da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Orire da ke jihar...

Read More
Kano Pillars ta gabatar da Daniel Ogunmodede a matsayin sabon mai horarwa
Wassani

Kano Pillars ta gabatar da Daniel Ogunmodede a matsayin sabon mai horarwa

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta gabatar da Daniel Ogunmodede a matsayin sabon mai horar da kungiyar, gabanin fara kakar wasannin Najeriya ta ...

Read More
Tinubu yayi alkawarin hukunta duk wanda aka kama da hannu kan sace dalibai a jihar Oyo
Labaran gida

Tinubu yayi alkawarin hukunta duk wanda aka kama da hannu kan sace dalibai a jihar Oyo

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya sha alwashin cewa gwamnatin tarayya za ta tabbatar an hukunta duk wadanda aka kama da hannu a sace dalibai da malam...

Read More
Hukumar Shari'a tace ba za ta amince da duk wani yunƙuri na buɗe masallatan Juma’a ba tare da bin ƙa’idojin da suka dace ba
Babban Labari

Hukumar Shari'a tace ba za ta amince da duk wani yunƙuri na buɗe masallatan Juma’a ba tare da bin ƙa’idojin da suka dace ba

Hukumar Shari’a ta Jihar Kano ta bayyana cewa ba za ta lamunci ci gaba da buɗe masallatan Juma’a ba tare da samun amincewarta ba.Kwamishina na Bi...

Read More
Erdoğan Ya Yi Alƙawarin Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Tsakanin Turkiyya Da Laberiya
Labaran Ketare

Erdoğan Ya Yi Alƙawarin Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Tsakanin Turkiyya Da Laberiya

Shugaban ƙasar Turkiyya, Recep Tayyip Erdoğan, ya jaddada aniyar ƙasarsa ta ƙara ƙarfafa alaƙar haɗin gwiwa da Laberiya, musamman a fannonin ka...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka