PEZESHKIAN: LOKACI YA YI DA A KAWO ƘARSHEN YAƘIN IRAN DA AMURKA
Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya ce lokaci ya yi da za a kawo ƙarshen yaƙin da ƙasar ke yi da Amurka, yana mai cewa a halin yanzu Iran c...
Read More
Showing 1340 articles
Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya ce lokaci ya yi da za a kawo ƙarshen yaƙin da ƙasar ke yi da Amurka, yana mai cewa a halin yanzu Iran c...
Read More
Rundunar Sojin Saman Amurka ta tabbatar da mutuwar mutane takwas bayan wani jirgin sama da ke aiki a ƙarƙashin rundunar ya yi hatsari a jihar Alaska...
Read More
Wani sabon rahoto daga ƙungiyar Save the Children ya ce aƙalla yara 180 ne suka rasa iyayensu biyu ko kuma waɗanda ke kula da su sakamakon barkewar...
Read More
Ethel Caterham, wadda ake yi wa kallon mace mafi tsufa da ke raye a duniya, ta cika shekara 117 a yau Juma’a.Dattijuwar ta yi bikin zagayowar ranar ...
Read More
Kimanin mutane 48 ne suka rasa rayukansu, yayin da ake ci gaba da neman wasu yara 12 da suka ɓace bayan wani kwale-kwale ya kife a yankin Goronyo da ...
Read More
Iyayen yaran da aka sace a jihar Borno sun gudanar da zanga-zanga a garin Uba ranar Alhamis, domin neman gwamnatin Najeriya ta gaggauta ceto kusan yar...
Read More
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da shirin takaita shigowar manyan motoci cikin birnin Kano daga ƙarfe 6:00 na safe zuwa dare, domin rage cunkoson ababe...
Read More
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta ICPC, Dr. Musa Aliyu, a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja....
Read More
Majalisar dokokin Bangladesh ta zaɓi Mirza Fakhrul Islam Alamgir a matsayin sabon shugaban ƙasar, a wani zaɓen shugaban ƙasa na farko da aka fafat...
Read More
Wani kwale-kwale ya kife a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya, lamarin da ya yi sanadin mutuwar aƙalla mutum 40, yayin da ake ci gaba da...
Read More
Gwamnatin Najeriya ta amince da shirin daina hukunta mutanen da suka yi yunƙurin kashe kansu, a wani mataki da ake ganin zai kawo sauyi a fannin kula...
Read More
Dan takarar shugabancin Najeriya na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya yi alkawarin cewa zai mayar da tallafin man fetur idan ya samu nasara a zaɓen...
Read More