YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

An kama wata mata a Kenya bisa zargin damfarar dala 431,000
Labaran Ketare

An kama wata mata a Kenya bisa zargin damfarar dala 431,000

Yansanda a Kenya sun kama wata mata da ake zargi da damfarar wani Ba’amurke dala 431,000 bayan ta yi masa alkawarin samar masa da sandunan zinare na...

Read More
Wildine Aumoithe ta zama abin ƙarfafawa ga masu nakasa
Labaran Ketare, Nishadi, Babban Labari

Wildine Aumoithe ta zama abin ƙarfafawa ga masu nakasa

Mace mafi ƙanƙanta a duniya wacce ke yawo da taimakon keken guragu mai sarrafa kansa, Wildine Aumoithe, ta kafa tarihi wajen samar da damammaki a gu...

Read More
Jam’iyyar APC ta sauya fuska yayin rabon tikitin takara
Labaran gida, Babban Labari, Siyasa

Jam’iyyar APC ta sauya fuska yayin rabon tikitin takara

Bayan gaza cimma matsaya ta hanyar sulhu a mafi yawan jihohin Najeriya, magoya bayan jam’iyyar All Progressives Congress mai mulki na ci gaba da gud...

Read More
Shugabar makaranta da É—alibanta da aka sace a Oyo sun nemi agaji
Labaran gida, Babban Labari

Shugabar makaranta da É—alibanta da aka sace a Oyo sun nemi agaji

Shugabar makarantar Community Grammar School da ke garin Esiele a ƙaramar hukumar Oriire ta jihar Oyo State, Alamu F.O, wacce ke cikin malamai da ɗa...

Read More
Hukumar DSS ta sake cafke tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai.
Labaran gida, Babban Labari

Hukumar DSS ta sake cafke tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai.

Bayan samun 'yan sa'o'i na nishi, tsohon Gwamnan Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya sake afkawa hannun jami'an tsaro na DSS, jim kaÉ—an bayan da kotu ta b...

Read More
Sojojin Najeriya da na Amurka sun ƙaddamar da sabbin hare-hare kan mayakan ISIS
Labaran Ketare, Babban Labari

Sojojin Najeriya da na Amurka sun ƙaddamar da sabbin hare-hare kan mayakan ISIS

Hukumar rundunar sojin Amurka a Afrika (AFRICOM) ta tabbatar da cewa dakarunsu da na Najeriya sun fito lafiya kalau daga wannan samame, ba tare da an ...

Read More
HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA KANO TA DAKATAR DA ADAM GARBA DA AMINA UBA HASSAN
Labaran gida

HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA KANO TA DAKATAR DA ADAM GARBA DA AMINA UBA HASSAN

cikin wata sanarwa da Abdullahi Sani Sulaiman ya fitar a madadin Shugaban Hukumar Abba Elmustafha Mai dauke da kawanan watan 16 ga watan mayu 2026, ya...

Read More
Rudunar sojojin Najeriya ta tabbatar da kisan ɗaya daga cikin manyan mayaƙan ISIS.
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Rudunar sojojin Najeriya ta tabbatar da kisan ɗaya daga cikin manyan mayaƙan ISIS.

Mai magana da yawun rudunar sojin ta Najeriya Sama'ila Uba ya fitar a jiya Asabar, ya ce: "Mun samu nasarar kai wani tsararren hari da muka shirya ƙa...

Read More
Tsohon gwamnan jihar Zamfara Abdulaziz Yari, ya bukaci al’ummar Arewa da su mara wa Bola Ahmed Tinubu baya
General

Tsohon gwamnan jihar Zamfara Abdulaziz Yari, ya bukaci al’ummar Arewa da su mara wa Bola Ahmed Tinubu baya

Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma Sanatan mazabar Zamfara ta Yamma, Abdulaziz Yari, ya bukaci al’ummar Arewa da su mara wa Bola Ahmed Tinubu baya do...

Read More
Gwamnatin Kano  na ci gaba da baiwa ɓangaren ilimi fifiko tare da haɗa kai da Gwamnatin tarayya da ma sauran ƙungiyoyi.
Labaran gida, Babban Labari

Gwamnatin Kano na ci gaba da baiwa ɓangaren ilimi fifiko tare da haɗa kai da Gwamnatin tarayya da ma sauran ƙungiyoyi.

Gwamna Abba Kabir Yusuf ne ya bayyana hakan yayin da karamar Ministar Ilimi ta kasa Suwaiba Sa’id Ahmed ta kai masa ziyara a gidan gwamnatin Kano.â€...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka