YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Gwajin DNA: Kashi 23.6% na gwaje-gwajen tantance uba sun nuna rashin dacewar uba na halitta
Babban Labari, Labaran gida Aug 24, 2026

Gwajin DNA: Kashi 23.6% na gwaje-gwajen tantance uba sun nuna rashin dacewar uba na halitta

Wani kamfanin gwajin DNA mai zaman kansa a Najeriya, Smart DNA Nigeria, ya ce kashi 23.6 cikin 100 na gwaje-gwajen tantance uba da ya gudanar a shekar...

azubairu
Read More
Kwamishinan Yansandan Abuja ya gargadi DPOs da Kada su kuskura su tsare mutum Sama da awa 24 ba tare da izinin kotu ba
Siyasa Aug 24, 2026

Kwamishinan Yansandan Abuja ya gargadi DPOs da Kada su kuskura su tsare mutum Sama da awa 24 ba tare da izinin kotu ba

Kwamishinan ’Yan Sandan Babban Birnin Tarayya (FCT), CP Ahmed Mohammed Sanusi, ya gargadi Jami’an ’Yan Sanda Masu Kula da Rukunan ’Yan Sanda (...

Adamu Abdullahi
Read More
NAF ta ƙaddamar da sabon shirin yaƙi ta sama a Arewa maso Yamma
Babban Labari, Labaran Ketare Aug 24, 2026

NAF ta ƙaddamar da sabon shirin yaƙi ta sama a Arewa maso Yamma

Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta ƙaddamar da wani sabon shirin yaƙi ta sama domin fatattakar “’yan ta’adda da sauran masu aikata laifu...

azubairu
Read More
FLA ta sake sakin sojojin Mali 20 bayan musayar fursunoni
Babban Labari, Labaran Ketare Aug 24, 2026

FLA ta sake sakin sojojin Mali 20 bayan musayar fursunoni

Ƙungiyar masu fafutukar ballewa daga arewacin Mali, wato Azawad Liberation Front (FLA), ta sake sakin wasu sojojin Mali 20 da ta yi garkuwa da su, in...

azubairu
Read More
Rikicin Iran da Amurka na cikin batutuwan da Macron da Bin Salman za su tattauna a Paris
Babban Labari, Labaran Ketare Aug 24, 2026

Rikicin Iran da Amurka na cikin batutuwan da Macron da Bin Salman za su tattauna a Paris

Rikicin da ke tsakanin Iran da Amurka na daga cikin manyan batutuwan da ake sa ran za su mamaye tattaunawar da Shugaban Faransa, Emmanuel Macron, da Y...

azubairu
Read More
Tinubu ya ce gwamnatinsa ta cika manyan alkawuran da ta ɗauka a lokacin yaƙin neman zaɓen 2023
Babban Labari, Siyasa Aug 24, 2026

Tinubu ya ce gwamnatinsa ta cika manyan alkawuran da ta ɗauka a lokacin yaƙin neman zaɓen 2023

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnatinsa ta cika manyan alkawuran da ta ɗauka a lokacin yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa na shekarar...

azubairu
Read More
Ministan Harkokin Wajen Syria ya ce Damascus na sa ran za a sake dawo da tattaunawa da Isra’ila kan yarjejeniyar tsaro
Labaran Ketare Aug 23, 2026

Ministan Harkokin Wajen Syria ya ce Damascus na sa ran za a sake dawo da tattaunawa da Isra’ila kan yarjejeniyar tsaro

Ministan Harkokin Wajen Syria ya ce Damascus na sa ran za a sake dawo da tattaunawa da Isra’ila kan yarjejeniyar tsaro nan ba da jimawa ba.Kwanaki k...

Adamu Abdullahi
Read More
Babu Dan kasuwa ko mai kishin Kano da zai sake zabar Gwamna Abba - Amb. Muhammad Bello Dalha
General Aug 23, 2026

Babu Dan kasuwa ko mai kishin Kano da zai sake zabar Gwamna Abba - Amb. Muhammad Bello Dalha

Dan takarar Gwamnan Jihar Kano karkashin jami'ar PDP a zaben 2027 Amb. Muhammad Bello Dalha, ya Kara da cewa, babu wani Abu A Gwamnatin APCn Kano da z...

Adamu Abdullahi
Read More
Zan tabbatar da cewa kowane yaro a jihar ya samu damar zuwa makaranta - Gwamna Jihar Jigawa
Labaran gida Aug 23, 2026

Zan tabbatar da cewa kowane yaro a jihar ya samu damar zuwa makaranta - Gwamna Jihar Jigawa

Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya ce gwamnatinsa za ta tabbatar da cewa kowane yaro a jihar ya samu damar zuwa makaranta.Namadi, ya bayyana...

Adamu Abdullahi
Read More
Tsahon Gwamnan gombe Goje, ya bayyana cewa Har yanzu shi mamba ne na APC, Amma nan ba da jimawa ba zai bayyana matakin makomar tafiyar siyasarsa
Siyasa Aug 23, 2026

Tsahon Gwamnan gombe Goje, ya bayyana cewa Har yanzu shi mamba ne na APC, Amma nan ba da jimawa ba zai bayyana matakin makomar tafiyar siyasarsa

Tsohon Gwamnan Jihar Gombe kuma Sanatan da ke wakiltar Gombe ta Tsakiya, Muhammad Danjuma Goje, ya bayyana cewa har yanzu yana ci gaba da tuntubar mu...

Adamu Abdullahi
Read More
Jihar Imo Ta Yi Tiyatar Mutum-Mutumi Ta Farko a Najeriya
Labaran gida, Lafiya Aug 22, 2026

Jihar Imo Ta Yi Tiyatar Mutum-Mutumi Ta Farko a Najeriya

Jihar Imo ta samu gagarumar nasara a fannin kiwon lafiya, bayan da aka kammala tiyatar da aka yi da taimakon na’urar mutum-mutumi a karon farko a Sp...

azubairu
Read More
Tinubu Ya Taya Maryam Dan’Azumi Murnar Lashe Gasar Alƙur’ani ta Duniya
Babban Labari, Labaran gida Aug 22, 2026

Tinubu Ya Taya Maryam Dan’Azumi Murnar Lashe Gasar Alƙur’ani ta Duniya

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya Maryam Ibrahim Dan’Azumi, ’yar asalin Jihar Gombe, murnar lashe gasar musabakar Alƙur’ani ta duniya ta...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!