YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

PDP ta bayyana dalilin tsayar da Jonathan takarar shugaban ƙasa a 2027
Babban Labari, Siyasa

PDP ta bayyana dalilin tsayar da Jonathan takarar shugaban ƙasa a 2027

Wani ɓangare na jam’iyyar PDP ƙarƙashin jagorancin Tanimu Turaki ya bayyana dalilan da suka sa ya ayyana tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan...

Read More
Gen Christopher Musa mai ritaya, ya ce Gwamnati zata cigaba da yin duk mai yuwa wajen ganin an ceto mutanen da a akayi garkuwa da su a Najeriya
Babban Labari

Gen Christopher Musa mai ritaya, ya ce Gwamnati zata cigaba da yin duk mai yuwa wajen ganin an ceto mutanen da a akayi garkuwa da su a Najeriya

Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya tabbatar wa 'yan Najeriya cewa gwamnatin tarayya da hukumomin tsaro za su ci gaba da yin duk mai...

Read More
AMNESTY ta horas da matasa 30 Kan Yadda zasu gano tare da bayar da rohoton take hakkin Dan Adam
Babban Labari

AMNESTY ta horas da matasa 30 Kan Yadda zasu gano tare da bayar da rohoton take hakkin Dan Adam

‎Kungiyar kare hakkin dan adama ta Amnesty International, ta horas da matasa 30 a jihar Cross River kan hanyoyin kare hakkokin dan Adam da kuma yadd...

Read More
Kasar china zata fara hukunta mutanen dake bayyana dukiyarsu a kafafen sada zumunta
Babban Labari

Kasar china zata fara hukunta mutanen dake bayyana dukiyarsu a kafafen sada zumunta

Matakin ya biyo bayan yawaitar masu daukaka ko shuhura wato influencers dake bayyan dukuyar da suka mallaka a kafafen sada zumunta.Ƙasar na sa ido ka...

Read More
Abin takaici ne yadda ake rasa rayuka a Kano — Gwarzo
Labaran gida, Siyasa

Abin takaici ne yadda ake rasa rayuka a Kano — Gwarzo

Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyyar NDC kuma tsohon mataimakin gwamnan jihar, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya soki Gwamna Abba Kabir Yusuf, inda ya zar...

Read More
Mafi ƙarancin albashi na iya haura N100,000 yayin da gwamnoni ke nazari
Labaran gida, Babban Labari

Mafi ƙarancin albashi na iya haura N100,000 yayin da gwamnoni ke nazari

Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) kuma Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana cewa gwamnoni na duba yiwuwar ƙara mafi ƙar...

Read More
Cibiyar gas ta South Pars ta janyo wa Iran asarar dala biliyan huɗu
Labaran Ketare, Kasuwanci

Cibiyar gas ta South Pars ta janyo wa Iran asarar dala biliyan huɗu

Wani ɗan majalisar dokokin Iran, Jafar Pourkabagani, ya bayyana cewa ƙasar ta yi asarar da ta kai kusan dala biliyan huɗu a filin gas na South Pars...

Read More
Tsohon kakakin sojoji ya faɗa hannun ƴanbindiga a Katsina
Labaran gida, Tsaro

Tsohon kakakin sojoji ya faɗa hannun ƴanbindiga a Katsina

Ana zargin wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon Daraktan Yaɗa Labarai na Rundunar Sojin Najeriya, Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya, tare da...

Read More
Paris St German ta lashe Champions League karo na biyu a jere
Wassani

Paris St German ta lashe Champions League karo na biyu a jere

Read More
Gwamna Makinde ya nuna Bimbo Adekanmbi a matsayin wanda yake so ya gaje shi a Oyo
Labaran gida, Siyasa

Gwamna Makinde ya nuna Bimbo Adekanmbi a matsayin wanda yake so ya gaje shi a Oyo

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana Bimbo Adekanmbi a matsayin wanda yake fatan zai gaje shi a kujerar gwamnan jihar a zaben shekarar 2027.Mak...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka