YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Jam’iyyar PRP na shirin gudanar da zaɓukan fidda gwani ga ƴantakara 300
Babban Labari, Siyasa

Jam’iyyar PRP na shirin gudanar da zaɓukan fidda gwani ga ƴantakara 300

Jam’iyyar PRP a Najeriya ta ce ta kammala shirye-shiryen gudanar da zaɓukan fidda gwani domin tantance ƴan takarar da za su tsaya mata takara a ba...

Read More
Leao da Bowen sun shiga jerin ‘yan wasan da Man United ke nema
Babban Labari, Wassani

Leao da Bowen sun shiga jerin ‘yan wasan da Man United ke nema

Manchester United na gaba da sauran ƙungiyoyi wajen zawarcin ɗan wasan gaba na AC Milan kuma ɗan ƙasar Portugal, Rafael Leao, mai shekara 26, wand...

Read More
Sabuwar fahimta kan sauya sheƙar siyasa bayan hukuncin kotu
Babban Labari, Siyasa

Sabuwar fahimta kan sauya sheƙar siyasa bayan hukuncin kotu

Hukuncin da Babbar Kotun Tarayya ta yanke kan wa’adin da Hukumar Zaɓe ta Najeriya, INEC, ta gindaya wa jam’iyyun siyasa ya haifar da sabon yanayi...

Read More
An tabbatar da mutuwar mutum 82 a wani hatsarin ma’adinai a China
Labaran Ketare, Babban Labari

An tabbatar da mutuwar mutum 82 a wani hatsarin ma’adinai a China

Aƙalla mutum 82 ne suka mutu, yayin da wasu biyu suka ɓace bayan fashewar gas a wani mahaƙar ma’adinan kwal a arewacin China, kamar yadda kafafen...

Read More
Tattaunawar Iran da Amurka ta kusa haifar da yarjejeniya
Labaran Ketare, Babban Labari

Tattaunawar Iran da Amurka ta kusa haifar da yarjejeniya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce Amurka da Iran na dab da cimma yarjejeniya ta ƙarshe kan tattaunawar da ke gudana tsakanin ɓangarorin biyu.Trum...

Read More
Congo ta dakatar da zirga-zirgar jiragen sama
Labaran Ketare, Lafiya

Congo ta dakatar da zirga-zirgar jiragen sama

Hukumomin Jamhuriyar Dimokaraɗiyyar Kongo sun dakatar da zirga-zirgar jiragen sama zuwa birnin Bunia da ke yankin Ituri har zuwa wani lokaci, saboda ...

Read More
Magoya bayan Senegal sun samu ‘yanci bayan tsarewa a Maroko
Babban Labari, Wassani

Magoya bayan Senegal sun samu ‘yanci bayan tsarewa a Maroko

Sarkin Maroko Mohammed na shida ya yi afuwa ga wasu magoya bayan ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Senegal da aka daure bayan samun su da hannu a tayar da t...

Read More
Gwamnatin Ghana ta amince da aikin haƙar zinare na dala biliyan ɗaya
Kasuwanci

Gwamnatin Ghana ta amince da aikin haƙar zinare na dala biliyan ɗaya

Gwamnatin Ghana ta zaɓi wani kamfanin cikin gida mai suna Engineers & Planners Ltd domin ya karɓi ragamar gudanar da aikin haƙar zinare na Dama...

Read More
China za ta daina karɓar haraji kan kayayyakin ƙasashen Afirka 53
Babban Labari, Kasuwanci

China za ta daina karɓar haraji kan kayayyakin ƙasashen Afirka 53

A ranar Juma’a ne China ta sanar da faɗaɗa cire haraji kan kayayyakin da ake shigar mata daga dukkan ƙasashen Afirka da ke da alaƙar diflomasiyy...

Read More
NNPC ta zargi matatar Dangote da neman mamaye kasuwar man Nijeriya
Babban Labari, Kasuwanci

NNPC ta zargi matatar Dangote da neman mamaye kasuwar man Nijeriya

Kamfanin mai na Nijeriya, NNPC, ya zargi matatar mai ta Dangote da yunƙurin mamaye kasuwar man fetur ta ƙasar ta hanyar ƙalubalantar lasisin shigo ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka