YANZU HAKA
Kwarewa Wajen Watsawa

Gaskiya Tushen Nasara

SABBIN LABARAI GAME DA MU
KANUN LABARAI
thumbnail JUN 11: Ibrahim Adam Ya Samu Sabon Muƙami a Kano thumbnail JUN 11: Mutum biyu sun fuskanci hukuncin kisa a Thailand kan harin bam thumbnail JUN 11: Matawalle: Ƴan adawa na kambama matsalar tsaro don ɓata sunan Tinubu thumbnail JUN 11: Ƴan Indiya uku sun mutu a harin Amurka kan jirgin dakon mai thumbnail JUN 11: Obi da Kwankwaso ne suka amfana da NDC, ba akasin haka ba – Dickson thumbnail JUN 11: Majalisar Dattawa ta musanta bayar da umarnin kama Mele Kyari thumbnail JUN 11: Babban jami’in soja ya rasa ransa a harin kwanton ɓauna a Kaduna thumbnail JUN 11: Jam’iyyar Matasa ta samu nasara a kotu kan rajista da INEC thumbnail JUN 11: Majalisar Dattawa ta bayar da umarnin kamo tsohon shugaban NNPCL thumbnail JUN 10: Ƴanbindiga sun kai hari makaranta a Kogi, mutum uku sun rasa rayukansu thumbnail JUN 10: Pakistan ta kai farmakin sama kan Afghanistan thumbnail JUN 10: Trump ya yi barazanar hukunta Iran kan jinkirta tattaunawar sulhu thumbnail JUN 10: Qatar ta aike da tawaga Tehran don tattaunawa da Iran thumbnail JUN 10: Ƙudurin dokar ƙara yawan alƙalan kotu ya tsallake karatu na biyu a Majalisar Tarayya thumbnail JUN 10: HADA-HADAR KUDADE thumbnail JUN 11: Ibrahim Adam Ya Samu Sabon Muƙami a Kano thumbnail JUN 11: Mutum biyu sun fuskanci hukuncin kisa a Thailand kan harin bam thumbnail JUN 11: Matawalle: Ƴan adawa na kambama matsalar tsaro don ɓata sunan Tinubu thumbnail JUN 11: Ƴan Indiya uku sun mutu a harin Amurka kan jirgin dakon mai thumbnail JUN 11: Obi da Kwankwaso ne suka amfana da NDC, ba akasin haka ba – Dickson thumbnail JUN 11: Majalisar Dattawa ta musanta bayar da umarnin kama Mele Kyari thumbnail JUN 11: Babban jami’in soja ya rasa ransa a harin kwanton ɓauna a Kaduna thumbnail JUN 11: Jam’iyyar Matasa ta samu nasara a kotu kan rajista da INEC thumbnail JUN 11: Majalisar Dattawa ta bayar da umarnin kamo tsohon shugaban NNPCL thumbnail JUN 10: Ƴanbindiga sun kai hari makaranta a Kogi, mutum uku sun rasa rayukansu thumbnail JUN 10: Pakistan ta kai farmakin sama kan Afghanistan thumbnail JUN 10: Trump ya yi barazanar hukunta Iran kan jinkirta tattaunawar sulhu thumbnail JUN 10: Qatar ta aike da tawaga Tehran don tattaunawa da Iran thumbnail JUN 10: Ƙudurin dokar ƙara yawan alƙalan kotu ya tsallake karatu na biyu a Majalisar Tarayya thumbnail JUN 10: HADA-HADAR KUDADE
12:00pm
Labaran Rana
6:00pm
Labaran Almuru
Kwallon Kafa Kai Tsaye

⚽ Duba Wasan Kai Tsaye

Kwallon kafa daga tashohi daban-daban — sai ka zaɓi tashar da kake so.

Ana Nema Wasan...

Kwallon Kafa Kai Tsaye

Ana nema wasan kai tsaye...

Duba Shafin Wasanni
Shafin Wasanni

Da Dumi Dumi

Ibrahim Adam Ya Samu Sabon Muƙami a Kano
Sabon Labari

Ibrahim Adam Ya Samu Sabon Muƙami a Kano

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya nada Ibrahim Adam a matsayin Mai Ba da Shawara na Musamman kan Harkokin Yaɗa Labarai (Special Adviser on Information), a wani yunƙuri na ƙara bai wa ...

Karanta Kai Tsaye
Mutum biyu sun fuskanci hukuncin kisa a Thailand kan harin bam
Sabon Labari

Mutum biyu sun fuskanci hukuncin kisa a Thailand kan harin bam

Wata kotu a ƙasar Thailand ta yanke wa wasu mutane biyu hukuncin kisa bayan ta same su da laifin kai ɗaya daga cikin munanan hare-haren ta’addanci da aka taɓa gani a ƙasar.Mutanen biyu, ‘yan ...

Karanta Kai Tsaye
Matawalle: Ƴan adawa na kambama matsalar tsaro don ɓata sunan Tinubu
Sabon Labari

Matawalle: Ƴan adawa na kambama matsalar tsaro don ɓata sunan Tinubu

Ƙaramin Ministan Tsaro na Najeriya, Bello Matawalle, ya zargi ƴan adawa da ƙoƙarin kambama matsalar tsaro a ƙasar domin ɓata sunan Shugaba Bola Ahmed Tinubu.Matawalle ya ce ƴan adawa na yaɗa f...

Karanta Kai Tsaye
Ƴan Indiya uku sun mutu a harin Amurka kan jirgin dakon mai
Sabon Labari

Ƴan Indiya uku sun mutu a harin Amurka kan jirgin dakon mai

An tabbatar da mutuwar ma’aikatan ruwa uku ‘yan ƙasar Indiya bayan wani hari da sojojin Amurka suka kai kan wani jirgin dakon man fetur a mashigin tekun Oman, inda suka zargi jirgin da keta dokar...

Karanta Kai Tsaye
Obi da Kwankwaso ne suka amfana da NDC, ba akasin haka ba – Dickson
Sabon Labari

Obi da Kwankwaso ne suka amfana da NDC, ba akasin haka ba – Dickson

Jagoran jam’iyyar adawa ta NDC a Najeriya, Sanata Seriake Dickson, ya yi kakkausar suka ga wasu magoya bayan Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso, yana mai zarginsu da ƙoƙarin ɓata sunan jam’iyyar...

Karanta Kai Tsaye
Yanzu Haka a Iska

Saurari Mu a Ko'ina

Ammasco Radio Logo

Kasance tare da dubun-dubatar masu sauraron mu a fadin duniya. Sauti mai inganci, watsawa ba tare da tsayawa ba, da kuma shirye-shirye mafi kayatarwa.

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka

Ammasco AI

Ammasco AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!