Da Dumi Dumi
Bankunan Nijeriya sun tara N209bn daga ladan kula da asusu cikin watanni ukun farkon shekarar 2026
Bankunan Nijeriya sun tara N209bn daga ladan kula da asusu cikin watanni ukun farkon shekarar 2026Wasu sabbin bayanai da jaridar Punch ta tattaro sun nuna cewa bankunan Nijeriya sun tara Naira biliaya...
Karanta Kai Tsaye
Ƴanbindiga sun sace ɗalibai shida na Federal Polytechnic Kaura-Namoda a Zamfara
Wasu da ake zargin ƴanbindiga ne sun yi garkuwa da ɗalibai shida na Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Tarayya (Federal Polytechnic) da ke Ƙauran-Namoda a jihar Zamfara, bayan sun kai hari gidan da ɗal...
Karanta Kai Tsaye
Hukumar kula da wutar lantarki ta Nijeriya, ta fara aiwatar da sabbin dokokin da za su bai wa masu amfani da solar damar sayar da wutar lantarki
Hukumar kula da wutar lantarki ta Nijeriya, ta fara aiwatar da sabbin dokokin da za su bai wa masu amfani da solar damar sayar da wutar lantarkin da ta yi musu yawa ga kamfanonin rarraba lantarki.Jari...
Karanta Kai Tsaye
Yan sanda a jihar kwara sun kama babban mai garkuwa da mutane
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kwara ta kama wani kasurgumin mai garkuwa da mutane tare da kwato makamai a Karamar Hukumar Baruten, Jami’ar Yaɗa Labaran Rundunar, SP Adetoun Ejire-Adeyemi ne ya fitar...
Karanta Kai Tsaye
Sunday Igboho ya yi barazanar bayyana sunayen ‘yan siyasar da ke da hannu a sace ɗalibai a Ƙaramar Hukumar Oriire ta Jihar Oyo.
Ɗan gwagwarmayar kafa ƙasar Yarabawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Sunday Igboho, ya yi barazanar bayyana sunayen ‘yan siyasar da ke da hannu a sace ɗalibai a Ƙaramar Hukumar Oriire ta J...
Karanta Kai Tsaye
JUN 04: Kwamared Aminu Abduslamu Gwarzo ya yabawa Yan media na kwankwasiya Kan jajircewarsu
JUN 04: WHO Ta Ce Ana Samun Nasara a Yaƙi da Ebola a DR Congo
JUN 03: Yansanda Sun Gano Maɓoyar Masu Ƙera Bindigogin Farauta a Yobe
JUN 03: Gobara Ta Kashe Mutum 21, Ciki Har da ‘Yan Najeriya da Wasu Baƙin Ƙasashe
JUN 03: NLC ta bayyana goyon bayanta ga Shirin yajin aikin gama gari da Kungiyar malamai NUT ta ke Shirin gudanar Kan sace dalibai da malamai a oyo
JUN 03: Babbar Kotun Tarayya ta ɗage sauraron shari’ar da Nafiu Bala Gombe ya shigar kan shugabancin jam’iyyar ADC ƙarƙashin Sanata David Mark zuwa ranar 8 ga Yunin da muke ciki
JUN 03: FIFA 2026: Ƙasashen Turai da Amurka da Aka Fi Hasashen Zasu Lashe Kofin Duniya
JUN 03: Ghana Ta Tallafa wa ‘Yan Ƙasarta da Aka Maido Daga Afirka Ta Kudu da Ayyuka 120
JUN 03: Dakarun Najeriya Sun Yi Babban Nasara, Sun Kashe Ƴan Ta’adda Sama da 50