Da Dumi Dumi
Gwamnatin tarayya ta ce nan gaba kadan zata haramta yanka dabbobi a gurare barkatai a fadin kasar
Gwamnatin Tarayya ta ce nan ba da jimawa ba za ta kawo ƙarshen yanka dabbobi a wuraren da ba su da tsari a faɗin ƙasar, a wani ɓangare n...
Karanta Kai Tsaye
Gwamnatin tarayya ta sanar da cire kuɗin data ga ɗaliban da ke amfani da intanet don yin karatu
Gwamnatin Tarayya ta sanar da cire kuɗin data ga miliyoyin ɗaliban Najeriya da ke amfani da dandalin ilimi da aka amince da su, a wani gag...
Karanta Kai Tsaye
Mutuum daya ya rasa ransa, yayin da aka ceto wasu mutum biyu bayan rushewar gini mai hawa biyu a yanin Aboru dake Legas
Sakataren Hukumar Kula da Agajin Gaggawa ta Jihar Legas (LASEMA), Olufemi Oke-Osanyintolu ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da y...
Karanta Kai Tsaye
Yan sanda sun kama Matar da ta yada cewa Opay zai daina aiki a ranar 31 ga watan Augusta
Rundunar ‘yansandan Najeriya ta kama Hafsat Abubakar, mai shekara 27, bisa zargin ƙirƙira da yaɗa wata takardar bogi da ke cewa kamfani...
Karanta Kai Tsaye
Yadda Rundunar yan sanda jihar Kano tayi nasarar cafke mutum biyu da ake zargi da hannu a kisan Danshagamu
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da hannu a kisan wani mutum mai suna Ibrahim Khalil Danshagamu, maza...
Karanta Kai Tsaye
SEP 09: Jami’ar Aliko Dangote dake Wudil, ta karyata rahoton jinkiri wajen tura wasu daga cikin ɗalibanta zuwa shirin NYSC
SEP 09: CENTCOM ta musanta ikirarin Iran na kama jirgin ruwa ƙarƙashin teku na Amurka
SEP 09: NSCIA ta nuna damuwa kan zargin nuna wariyar addini a shari’ar El-Rufai
SEP 09: IRGC ta yi iƙirarin kai wa jiragen ruwan yaƙin Amurka biyu hari
SEP 09: Kotun Ɗaukaka Ƙara ta tabbatar da hukuncin shekaru 490 ga Robert Orya
SEP 09: Farashin Brent ya haura dala 100 kan kowace ganga
SEP 08: Iran Ta Ce Ta Ƙwace Jirgin Ruwa na Amurka
SEP 08: Qatar Na Ƙoƙarin Sake Fara Tattaunawar Amurka da Iran
SEP 08: Birtaniya Ta Yi Kira ga Hamas Ta Ajiye Makamai
SEP 08: Kenya Ta Bai Wa Baƙin Haure Kwanaki 90 Su Daidaita Takardunsu