Da Dumi Dumi
Kara kudin jarabawar WAEC da NECO zai kara yawan yaran da ba sa zuwa makarant a Najeriya- Atiku
Tsohon mataimakin Shugaban kasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya soki rahotannin da ke cewa Gwamnatin tarayya ta amince da sanya kuɗin jarabawar WAEC da NECO zuwa...
Karanta Kai Tsaye
Wannan kamen ya biyo bayan wani kwantan ɓauna da maharan suka yi wa jami'an tsaro, amma dakarun suka fatattake su.
Hukumomin tsaron Jamhuriyar Nijar sun sanar da samun nasara a yankin Diffa da ke kudu maso gabashin kasar, inda dakarun haɗin gwiwa suka yi nasarar cafke wasu ƴan bindiga 8 da suka kai hari.Wannan k...
Karanta Kai Tsaye
Jami'an tsaro a zamfara sun kashe kacalla sani yellow, kasurgumin Dan ta'adda
Mafarauta da hadin gwiwar rundunar JTF sun kashe wani fitaccen shugaban ‘yan bindiga da aka fi sani da Kachalla Sani Yellow.An kashe shugaban ‘yan bindigar a ƙaramar hukumar Anka ta Jihar Zamfara...
Karanta Kai Tsaye
Tarihin Kafuwar Rundunar Sojin Najeriya: Daga Hausawa 18 Zuwa Ɗaya Daga Cikin Manyan Rundunonin Afirka
Rundunar Sojin Najeriya tana da dogon tarihi wanda ya samo asali tun zamanin mulkin mallakar Birtaniya. Abin mamaki, kafuwar rundunar ta fara ne da wasu Hausawa 18 da aka tara a Legas a shekarar 1863,...
Karanta Kai Tsaye
Sanatan Amurka Lindsey Graham Ya Rasu Yana Da Shekaru 71
Sanata mai wakiltar jam'iyyar Republican daga jihar South Carolina a Majalisar Dattawan Amurka, Lindsey Graham, ya rasu yana da shekaru 71 bayan wata gajeriyar jinya.Ofishinsa ne ya sanar da rasuwarsa...
Karanta Kai Tsaye
JUL 12: Tsohon Sarkin Qatar, Sheikh Hamad bin Khalifa Al Thani, Ya Rasu
JUL 12: Senegal Ta Sallami Kocinta Bayan Ficewa Daga Gasar Kofin Duniya
JUL 12: Wasu matasa a Maidugurin Jihar Borno, sun gudanar da zanga-zangar adawa da matsalar tsaro
JUL 12: Iran ta sake rufe Mashigin Ruwan Hormuz bayan musayar sabbin hare-hare da Amurka
JUL 12: INEC ta kara wa'adin mika sunayen 'yan takara a zaben 2027
JUL 12: Sojojin saman Najeriya sun kashe gomman ‘Yan Boko Haram a Hare-haren sama a Borno
JUL 11: Masar Da Qatar Sun Yi Kira Ga Amurka Da Iran Su Koma Kan Teburin Tattaunawa
JUL 11: Tinubu Ya Sake Zaɓen Shettima A Matsayin Abokin Takararsa Na Zaɓen 2027
JUL 11: An Kuɓutar Da Dukkan Ɗalibai Da Malaman Makaranta Da Aka Sace A Jihar Oyo
JUL 11: Kano Pillars ta gabatar da Daniel Ogunmodede a matsayin sabon mai horarwa