Da Dumi Dumi
Kotun tafi da gidanka ta REMASAB ta hukunta Domino’s Pizza, FCMB, Jalsa Shop da Nasarawa Suya Spot kan karya dokokin tsafta da daurin sati biyu ko biyan tara
Daga cikin wuraren kasuwanci da suka gurfana a gaban Kotun Tsaftar Muhalli ta REMASAB a zagayen dake gudanarwa duk sati na wannan makon akwai Domino’s Pizza, Jalsa Shop, Bankin FCMB da Nasarawa Suya...
Karanta Kai Tsaye
Bangaren kirkire - kirkire shine kamfanin man fetur na biyu wajen Samar da kudin Shiga da aiyukan yi a Najeriya - Lai Muhammad
Tsohon Ministan Yaɗa Labarai da Al’adu, Lai Mohammed, a ranar Talata ya bayyana masana’antar kirkire - kirkire ta Najeriya a matsayin kafar samun kudin shiga na biyu mafi girma wato “man fetur ...
Karanta Kai Tsaye
Shugaban Chadi Ya Sanar da Afuwa ga Wasu Fursunoni Domin Ƙarfafa Sulhu
Shugaban ƙasar Chadi, Mahamat Idriss Déby Itno, ya sanar da cewa zai yi amfani da ikon afuwa ga wasu mutanen da aka samu da laifi tare da yanke musu hukuncin ɗaurin rai, a wani mataki na ƙarfafa h...
Karanta Kai Tsaye
NHRC Ta Yi Allah-wadai da Kalaman Sheikh Jingir, Ta Buƙaci A Gurfanar da Shi
Hukumar Kare Haƙƙin Ɗan Adam ta Najeriya (NHRC) ta yi Allah-wadai da wasu kalaman malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Yahaya Jingir, tana mai cewa kalaman na iya ƙara rura wutar ƙiyayya da rar...
Karanta Kai Tsaye
Kotu a Syria Ta Yanke wa Bashar al-Assad Hukuncin Kisa
Wata kotu a Syria ta yanke wa tsohon shugaban ƙasar, Bashar al-Assad, hukuncin kisa ba tare da ya bayyana a gaban kotu ba, bayan ta same shi da laifukan yaƙi da cin zarafin bil’adama, ciki har da ...
Karanta Kai Tsaye
AUG 11: Sojojin Najeriya sun daƙile shirin kwanton ɓaunar ƴanbindiga a Filato
AUG 11: Yan Sanda 10 Sun Rasa Rai bayan Arangama da Yan Bindiga a Kebbi
AUG 11: Trump Ya Ce Cire Infantino Daga Shugabancin FIFA Zai Zama “Babban Kuskure”
AUG 11: Sarkin Musulmi Ya Yi Kira ga ’Yan Najeriya Su Rungumi Zaman Lafiya da Haɗin Kai
AUG 11: Gwamnatin Tarayya Ta Jaddada Tsaro a Najeriya
AUG 11: ’Yan Sanda Sun Tabbatar da Kashe ’Yan Bindiga 17 a Arangamar da yan Bindiga a Kebbi
AUG 11: Gwamna Mbah Ya Yaba Wa Jami’an Tsaro Kan Kama Mutane Uku da Ake Zargi da Satar Mutane a Affa
AUG 11: Rundunar sojin Najeriya ta bude kofar daukar sabbin ma'aikata a bangaren Short service
AUG 11: DSS Ta Saki Kafinta Mustapha Marwana Bayan An Wanke Shi Daga Zargin Alaƙa da Ta’addanci
AUG 11: Ranar CRVS ta Afirka 2026: NPC da Abokan Hulɗa Sun Kai Rajistar Haihuwa Kai Tsaye Asibitoci