Da Dumi Dumi
Farashin Danyen Mai Ya Sauka Bayan Dakatar Da Hare-Haren Amurka Da Iran
Farashin danyen mai a kasuwannin duniya ya ragu zuwa kusan dala 90 kan kowace ganga, bayan da Amurka da Iran suka dakatar da hare-haren da suke kai wa juna domin bai wa tattaunawar diflomasiyya damar ...
Karanta Kai Tsaye
Lauyoyin Gwamnatin Jihar Kwara Sun Shiga Yajin Aiki Kan Rashin Biyan Alawus
Lauyoyin da ke aiki a Ma'aikatar Shari'a ta Jihar Kwara sun fara yajin aiki na sai baba-ta-gani, sakamakon zargin rashin biyan wasu alawus da suke bin gwamnatin jihar, tare da neman daidaita albashi d...
Karanta Kai Tsaye
Najeriya Ta Yi Allah Wadai Da Kisan Ɗan Ƙasarta A Afirka Ta Kudu, Ta Nemi Bincike Cikin Gaggawa
Gwamnatin Najeriya, ta hannun Ofishin Jakadancinta da ke Johannesburg, ta yi Allah wadai da kisan wani ɗan ƙasar, Ibeh Chika Simon, wanda ya rasa ransa yayin wani samamen da 'yan sandan Afirka ta Ku...
Karanta Kai Tsaye
Human Rights Watch Ta Yi Gargaɗi Kan Ayyukan Hako Mai Na Perenco A Kongo
Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Human Rights Watch (HRW) ta yi gargaɗin cewa ayyukan hako mai da kamfanin Perenco ke gudanarwa a yankin Muanda da ke lardin Kongo a Jamhuriyyar Dimokuraɗiyyar Ko...
Karanta Kai Tsaye
Peter Obi Ya Bukaci Tinubu Ya Haƙura Da Takarar 2027
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya haƙura da neman wa'adi na biyu a zaɓen shekarar 2027, yana mai cewa shugaban ya gaji kuma ba shi d...
Karanta Kai Tsaye
JUL 27: Mutum 137 Sun Karbi Takardun Shaidar Aiki na BESDA a Karamar Hukumar Dawakin Tofa
JUL 27: Wani babban jami'in kungiyar ISWAP mai kula da harkokin kudi ya mika wuya ga dakarun Operation Hadin Kai a Jihar Borno
JUL 26: Ghana Ta Fara Kwashe 'Yan Kasarta 1,000 Daga Afirka Ta Kudu.
JUL 26: Gwamnatin Jihar Sokoto Ta Nesanta Kanta Daga Ayyukan Wani Mai Sihiri Da Aka Fi Sani Da "Mai Shaho"
JUL 26: Amurka Da Iran Sun Na Tattaunawar Sulhu Bayan Shawarar Pakistan Da Qatar
JUL 26: Wasu da ake zargin 'yanbindiga ne sun sace wani alkalin babbar kotun Jihar Kebbi, Mai Shari'a Faruku Hassan Bunza
JUL 26: Operation FANSAN YAMMA Ta Ƙara Zage Damtse Domin Ceto Shugaban Ƙaramar Hukumar Bungudu Da Aka Yi Garkuwa Da Shi
JUL 26: Operation FANSAN YAMMA Sun Ceto Mutane 48 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Zamfara
JUL 26: Operation HADIN KAI: Wani Babban Jami'in Kuɗi Na ISWAP Ya Miƙa Wuya Ga Sojoji
JUL 26: Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Tsara Dokar Gyaran VAT Ta 2026