YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Sakataren dindin na ma’aikatar Ayyuka na musamman ta Jihar Bauchi, Shehu Yahaya Jalam, ya rasu a ƙasar Saudiyya
Labaran gida May 17, 2026

Sakataren dindin na ma’aikatar Ayyuka na musamman ta Jihar Bauchi, Shehu Yahaya Jalam, ya rasu a ƙasar Saudiyya

sakataren dindin na ma’aikatar Ayyuka na musamman ta Jihar Bauchi, Shehu Yahaya Jalam, ya rasu a ƙasar Saudiyya yayin gudanar da aikin Hajjin sheka...

azubairu
Read More
Hukumar Dakile Yaɗuwar Cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola
Babban Labari, Lafiya May 17, 2026

Hukumar Dakile Yaɗuwar Cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola

Hukumar Dakile Yaɗuwar Cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola bayan sake ɓullar cutar a ƙasashen Kongo da Uganda.Hukumar t...

azubairu
Read More
Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba watan Zul-Hajji
Babban Labari, Labaran gida May 16, 2026

Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba watan Zul-Hajji

Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba watan Zul-Hajji, wanda shi ne watan Sallah babba, daga ...

azubairu
Read More
Shugaban Rasha, Vladimir Putin, zai kai ziyara ƙasar China daga ranar 19 zuwa 20 ga watan Mayu
Babban Labari, Labaran Ketare May 16, 2026

Shugaban Rasha, Vladimir Putin, zai kai ziyara ƙasar China daga ranar 19 zuwa 20 ga watan Mayu

Shugaban Rasha, Vladimir Putin, zai kai ziyara ƙasar China daga ranar 19 zuwa 20 ga watan Mayu, kwanaki kaɗan bayan ziyarar da shugaban Amurka Donal...

azubairu
Read More
Rundunar ƴansanda a Najeriya ta kori jami'anta biyar masu muƙamin speta da ke aiki a Patakwal
Labaran gida May 15, 2026

Rundunar ƴansanda a Najeriya ta kori jami'anta biyar masu muƙamin speta da ke aiki a Patakwal

Rundunar ƴansanda a Najeriya ta kori jami'anta biyar masu muƙamin speta da ke aiki a Patakwal da ke jihar Rivers saboda zarginsu da hannu a ayyukan ...

Muhammad Sa'id
Read More
The Kano State Hisbah Board has commended officials of the Kano Road Traffic Agency (KAROTA) for intercepting 349 cartons of alcoholic beverages at different locations across the state.
Babban Labari, Labaran gida May 15, 2026

The Kano State Hisbah Board has commended officials of the Kano Road Traffic Agency (KAROTA) for intercepting 349 cartons of alcoholic beverages at different locations across the state.

The Kano State Hisbah Board has commended officials of the Kano Road Traffic Agency (KAROTA) for intercepting 349 cartons of alcoholic beverages at di...

Muhammad Sa'id
Read More
‎Hukumomin lafiya na Afirka sun tabbatar da ɓullar cutar Ebola a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo.
Labaran Ketare, Lafiya May 15, 2026

‎Hukumomin lafiya na Afirka sun tabbatar da ɓullar cutar Ebola a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo.

‎Hukumomin lafiya na Afirka sun tabbatar da ɓullar cutar Ebola a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo , lamarin da ya janyo mutuwar mutane da ...

Muhammad Sa'id
Read More
Gwamnatin Jihar Zamfara ta hana rakiyar maniyyatan aikin Hajji zuwa filin jirgin sama na Gusau yayin fara jigilar su zuwa ƙasa mai tsarki.
Labaran gida May 15, 2026

Gwamnatin Jihar Zamfara ta hana rakiyar maniyyatan aikin Hajji zuwa filin jirgin sama na Gusau yayin fara jigilar su zuwa ƙasa mai tsarki.

Gwamnatin Jihar Zamfara ta hana rakiyar maniyyatan aikin Hajji zuwa filin jirgin sama na Gusau yayin fara jigilar su zuwa ƙasa mai tsarki.Wannan na c...

Muhammad Sa'id
Read More
Yau juma’a ake cika shekaru 78 da fara mamayar da Isra’ila ke yiwa yankunan Falasɗinawa.
Labaran Ketare May 15, 2026

Yau juma’a ake cika shekaru 78 da fara mamayar da Isra’ila ke yiwa yankunan Falasɗinawa.

Yau juma’a ake cika shekaru 78 da fara mamayar da Isra’ila ke yiwa yankunan Falasɗinawa, ranar da ake yiwa laƙabi da Naƙba ko kuma ranar baƙin...

Muhammad Sa'id
Read More
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wani mai suna Bala Yusuf dan karamar hukumar Dutse da ke jihar Jigawa da ake zargi da yinƙurin halaka wani direban mota tare da ƙoƙarin sace motar.
Babban Labari, Labaran gida May 15, 2026

Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wani mai suna Bala Yusuf dan karamar hukumar Dutse da ke jihar Jigawa da ake zargi da yinƙurin halaka wani direban mota tare da ƙoƙarin sace motar.

Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wani mai suna Bala Yusuf dan karamar hukumar Dutse da ke jihar Jigawa da ake zargi da yinƙurin halaka wan...

Muhammad Sa'id
Read More
Yan Bindiga Sun Kai Hari ƙauyen Lakwaya da ke ƙaramar hukumar Gwarzo a Jihar Kano.
Babban Labari, Labaran gida May 15, 2026

Yan Bindiga Sun Kai Hari ƙauyen Lakwaya da ke ƙaramar hukumar Gwarzo a Jihar Kano.

Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai mummunan hari ƙauyen Lakwaya da ke ƙaramar hukumar Gwarzo a Jihar Kano, inda suka kashe mutane biyu tar...

Admin
Read More
Attajirin Afirka, Aliko Dangote ya hakura da shirin sayen ƙungiyar Arsenal.
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare May 15, 2026

Attajirin Afirka, Aliko Dangote ya hakura da shirin sayen ƙungiyar Arsenal.

Attajirin da ya fi kowa kuɗi a Afirka, Aliko Dangote, ya bayyana cewa ya janye shirinsa na sayen ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Arsenal da ke buga gasar...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!