YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Hukumar NDLEA Ta Kame Ƙwayoyi Naira Biliyan 480, Tare da Kama ’Yan Asalin Mexico
Babban Labari, Tsaro May 21, 2026

Hukumar NDLEA Ta Kame Ƙwayoyi Naira Biliyan 480, Tare da Kama ’Yan Asalin Mexico

Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta sake gano wani gagarumin kamu na ƙwayoyi da darajarsu ta kai naira biliyan 480, ...

azubairu
Read More
Mikel Arteta na shirin sabunta sabon kwantiragin sa a 𝐀𝐑𝐒𝐄𝐍𝐀𝐋
Babban Labari, Wassani May 20, 2026

Mikel Arteta na shirin sabunta sabon kwantiragin sa a 𝐀𝐑𝐒𝐄𝐍𝐀𝐋

Mikel Arteta na shirin sabunta sabon kwantiragin sa a 𝐀𝐑𝐒𝐄𝐍𝐀𝐋 a wannan bazarar, shirin kulob ɗin ya tabbata.An tabbatar da karin...

azubairu
Read More
Gwamna Sim Fubara ya janye daga neman tikitin takarar Gwamnan jihar Rivers a jam'iyyar APC
Babban Labari, Siyasa May 20, 2026

Gwamna Sim Fubara ya janye daga neman tikitin takarar Gwamnan jihar Rivers a jam'iyyar APC

Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya janye daga takarar neman tikitin tazarcen kujerar Gwamna da yake a kai a APC wanda aka shirya gudanarwa ra...

azubairu
Read More
Gwamnan kano Injiniya Abba Kabir Yusuf  ya kai ziyarar duba yadda aikin titin yankin Farm Centre ke gudana
Labaran gida May 20, 2026

Gwamnan kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya kai ziyarar duba yadda aikin titin yankin Farm Centre ke gudana

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kai ziyarar duba yadda aikin sake gina hanyoyin cikin birni ke gudana a yankin Farm Centre da ke cikin birnin...

Adamu Abdullahi
Read More
Mutum Huɗu Sun Mutu Bayan Motar Golf Ta Nitse A Madatsar Ruwan Tomas Da Ke Danbatta
Babban Labari, Labaran gida May 20, 2026

Mutum Huɗu Sun Mutu Bayan Motar Golf Ta Nitse A Madatsar Ruwan Tomas Da Ke Danbatta

Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta tabbatar da aukuwar wani mummunan hatsarin mota da ya raba mutane hudu da rayukansu, bayan da wata mota kirar Go...

Muhammad Sa'id
Read More
kamfanin Ammasco ya shirya taron bayar da horo ga shugabannin makanikai daga sassa daban-daban na ƙasar nan, domin ƙara musu ilimi kan sabbin dabaru amfani da injina.
Babban Labari May 20, 2026

kamfanin Ammasco ya shirya taron bayar da horo ga shugabannin makanikai daga sassa daban-daban na ƙasar nan, domin ƙara musu ilimi kan sabbin dabaru amfani da injina.

A rana ta biyu da Kamfanin samar da baƙin mai na Ammasco, ya shirya taron bayar da horo ga shugabannin makanikai daga sassa daban-daban na ƙasar nan...

Adamu Abdullahi
Read More
Matasa Biyu Dauke da Bindigogi Sun Bude Wuta a Babban Masallacin San Diego, Amurka
Babban Labari, Labaran Ketare May 20, 2026

Matasa Biyu Dauke da Bindigogi Sun Bude Wuta a Babban Masallacin San Diego, Amurka

Wasu matasa biyu dauke da bindigogi sun kai hari a babban masallacin da ke gundumar San Diego, Jihar California, Amurka. Rahotanni sun ce maharan sun ...

azubairu
Read More
Rundunar ƴansandan jihar Kano ta ƙaddamar da wani sabon sashen yaƙi da manyan laifuka irin su fashi da makami
Labaran gida, Tsaro May 20, 2026

Rundunar ƴansandan jihar Kano ta ƙaddamar da wani sabon sashen yaƙi da manyan laifuka irin su fashi da makami

Rundunar ƴansandan jihar Kano ta ƙaddamar da wani sabon sashen yaƙi da manyan laifuka irin su fashi da makami, garkuwa da mutane da kuma ƙwacen mo...

azubairu
Read More
Shugaban kasa Bola Tinubu ya umarci dukan ma'aikatun Gwamnati da su daina amfani da takarda su rungum zamani.
Babban Labari May 20, 2026

Shugaban kasa Bola Tinubu ya umarci dukan ma'aikatun Gwamnati da su daina amfani da takarda su rungum zamani.

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci dukkan Ma’aikatun gwamnati na ƙasa, wato MDAs, da su sauya tsarin aikinsu zuwa na zamani ta hanyar amfani...

Adamu Abdullahi
Read More
Rundunar Soji da haɗin gwiwar Joint Task Force  da Operation Hadin Kai sun samu nasarar daƙile wani hari  a yankin Arewa maso Gabas
Labaran gida, Tsaro May 20, 2026

Rundunar Soji da haɗin gwiwar Joint Task Force da Operation Hadin Kai sun samu nasarar daƙile wani hari a yankin Arewa maso Gabas

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarun haɗin gwiwarta na Joint Task Force tare da Operation Hadin Kai sun samu nasarar daƙile wani hari mai ƙarfi da...

Adamu Abdullahi
Read More
Jirgin tankar man ƙasar Koriya da ke ɗauke da ɗanyen mai ya ratsa ta mashigar Hormuz tare da haɗin kan hukumomin Iran.
Labaran Ketare May 20, 2026

Jirgin tankar man ƙasar Koriya da ke ɗauke da ɗanyen mai ya ratsa ta mashigar Hormuz tare da haɗin kan hukumomin Iran.

Ministan harkokin wajen Koriya ta Kudu, Cho Hyun, ya ce a ranar Laraba wani jirgin tankar man ƙasar Koriya da ke ɗauke da ɗanyen mai ya ratsa ta ma...

Adamu Abdullahi
Read More
Nijeriya ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola bayan mutuwar mutane 88 a Congo
Labaran gida, Lafiya May 20, 2026

Nijeriya ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola bayan mutuwar mutane 88 a Congo

Hukumar Kula da Cututtuka Masu Yaɗuwa ta Nijeriya (NCDC) ta sanar da tsaurara matakan sa ido da bincike a dukkan iyakokin ƙasar da filayen jiragen s...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!