YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Alhazai sun fara aikin Hajjin 2026 bayan isa Mina
Babban Labari May 25, 2026

Alhazai sun fara aikin Hajjin 2026 bayan isa Mina

Dubban Musulmai daga sassan duniya sun fara gudanar da aikin Hajjin shekarar 1447/2026 bayan fara kwararowa zuwa Mina a ranar Litinin 8 ga watan Zul-H...

azubairu
Read More
Hukumar kiyaye hadurra ta Najeriya Federal Road Safety Corps ta shawarci direbobin da ke tafiya ta hanyar Abuja zuwa Kaduna
Babban Labari May 25, 2026

Hukumar kiyaye hadurra ta Najeriya Federal Road Safety Corps ta shawarci direbobin da ke tafiya ta hanyar Abuja zuwa Kaduna

Hukumar kiyaye hadurra ta Najeriya Federal Road Safety Corps ta shawarci direbobin da ke tafiya ta hanyar Abuja zuwa Kaduna da su yi amfani da wasu ha...

Adamu Abdullahi
Read More
Rundunar 'yan sandan jihar kwara ta tabbatar da sace mutum 10 a garin Yashikira na karamar hukumar Baruten
Babban Labari May 25, 2026

Rundunar 'yan sandan jihar kwara ta tabbatar da sace mutum 10 a garin Yashikira na karamar hukumar Baruten

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kwara ta tabbatar da cewa wasu ’yan bindiga sun sace mutane 10 a fadar Sarkin Yashikira da ke ƙaramar hukumar Baruten ...

Adamu Abdullahi
Read More
Alhaji Aminu Ado Bayero ya shirya gudanar da taron addu’a domin neman zaman lafiya da ci gaban Kano da Arewaci da ƙasa bakiɗaya.
Babban Labari May 25, 2026

Alhaji Aminu Ado Bayero ya shirya gudanar da taron addu’a domin neman zaman lafiya da ci gaban Kano da Arewaci da ƙasa bakiɗaya.

Alhaji Aminu Ado Bayero ya shirya gudanar da taron addu’a domin neman zaman lafiya da ci gaban Kano da Arewaci da ƙasa bakiɗaya.Sanarwar na cikin...

Adamu Abdullahi
Read More
Sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto aƙalla mutane 92 daga hannun mayaƙan Boko Haram
Babban Labari May 25, 2026

Sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto aƙalla mutane 92 daga hannun mayaƙan Boko Haram

Sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto aƙalla mutane 92 daga hannun mayaƙan Boko Haram, tare da kwance wasu nakiyoyi da ƴan ta’addan suka dasa a ka...

Adamu Abdullahi
Read More
Najeriya ta ci gaba da riƙe kambunta na ƙasa ta uku da tafi kowace kasa karɓan bashi daga Hukumar Bunƙasa Ƙasa da Ƙasa
Babban Labari May 25, 2026

Najeriya ta ci gaba da riƙe kambunta na ƙasa ta uku da tafi kowace kasa karɓan bashi daga Hukumar Bunƙasa Ƙasa da Ƙasa

Najeriya ta ci gaba da riƙe kambunta na ƙasa ta uku da tafi kowace kasa karɓan bashi daga Hukumar Bunƙasa Ƙasa da Ƙasa (IDA), reshen Bankin Duni...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin tarayya ta nuna damuwa kan lalata layin dogo  a jihohin Filato da Bauchi.
Babban Labari May 24, 2026

Gwamnatin tarayya ta nuna damuwa kan lalata layin dogo a jihohin Filato da Bauchi.

Gwamnatin tarayya ta nuna damuwa kan ci gaba da lalata layin dogo a wasu sassan ƙasar nan musamman a jihohin Filato da Bauchi.Shugaban Hukumar kula d...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin Jihar Kano ta kama wasu jabun magunguna da kuɗinsu ya haura Naira miliyan 200.
Babban Labari May 24, 2026

Gwamnatin Jihar Kano ta kama wasu jabun magunguna da kuɗinsu ya haura Naira miliyan 200.

Wannan na cikin sanarwar da Amir Abdullahi Kima, mamba a Kwamitin Kar-takwa na Yaƙi da Fatauci da Safarar Miyagun Kwayoyi, Muggan Makamai da Ƙananan...

Adamu Abdullahi
Read More
Atiku Abubakar, ya jaddada cewa jam’iyyar ADC na bukatar fitar da dan takara mai kwarewa, gogewa da karfin tasiri a fadin kasa domin fuskantar zaben 2027
Babban Labari May 24, 2026

Atiku Abubakar, ya jaddada cewa jam’iyyar ADC na bukatar fitar da dan takara mai kwarewa, gogewa da karfin tasiri a fadin kasa domin fuskantar zaben 2027

Atiku ya bayyana hakan ne cikin wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Phrank Shaibu, ya fitar a ranar Lahadi.Ya ce zaben shekara...

Adamu Abdullahi
Read More
Wakilan AES sun halarci bikin rantsar da shugaban Benin
Babban Labari, Labaran Ketare, Siyasa May 24, 2026

Wakilan AES sun halarci bikin rantsar da shugaban Benin

An rantsar da Romuald Wadagni a matsayin sabon shugaban Jamhuriyar Benin a wannan Lahadi, bayan nasararsa a zaɓen shugaban ƙasa da aka gudanar ranar...

azubairu
Read More
Jami’an tsaro sun gaggauta martani bayan harbe-harbe kusa da White House
Babban Labari, Labaran Ketare May 24, 2026

Jami’an tsaro sun gaggauta martani bayan harbe-harbe kusa da White House

Jami’an tsaro na sirri a Amurka sun tabbatar da mutuwar wani ɗan bindiga da ake zargi ya buɗe wuta kusa da fadar gwamnatin ƙasar, White House, ba...

azubairu
Read More
Trump ya ce an kusa cimma matsaya kan kawo ƙarshen yaƙin Iran
Babban Labari, Labaran Ketare May 24, 2026

Trump ya ce an kusa cimma matsaya kan kawo ƙarshen yaƙin Iran

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce an cimma matsaya kan yarjejeniyar kawo ƙarshen rikicin da ke tsakanin ƙasarsa da Iran.A cikin wani saƙo da ya ...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!