YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Wata Babbar Kotun Tarayya ta wanke  Goodluck Jonathan, tare da tabbatar da cewa yana da damar tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen shekarar 2027.
General May 26, 2026

Wata Babbar Kotun Tarayya ta wanke Goodluck Jonathan, tare da tabbatar da cewa yana da damar tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen shekarar 2027.

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta wanke tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, tare da tabbatar da cewa yana da damar tsayawa taka...

Adamu Abdullahi
Read More
Rundunar yansandan jihar Kano ta sanar da samun nasarar kama wasu manyan dilolin muggan kwayoyi tare da kama wasu kwayoyin da dama.
Babban Labari May 26, 2026

Rundunar yansandan jihar Kano ta sanar da samun nasarar kama wasu manyan dilolin muggan kwayoyi tare da kama wasu kwayoyin da dama.

Rundunar yansandan jihar Kano ta sanar da samun nasarar kama wasu manyan dilolin muggan kwayoyi tare da kama wasu kwayoyin da dama.Haka kuma rundunar ...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun Laraba 27 ga watan Mayu da Alhamis, 28 ga watan a matsayin ranakun hutu domin shagulgulan Babbar Sallah.
Babban Labari May 26, 2026

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun Laraba 27 ga watan Mayu da Alhamis, 28 ga watan a matsayin ranakun hutu domin shagulgulan Babbar Sallah.

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun Laraba 27 ga watan Mayu da Alhamis, 28 ga watan a matsayin ranakun hutu domin shagulgulan Babbar Sallah.Cikin wata...

Adamu Abdullahi
Read More
Muhammad Sani Abacha ya sha kaye a zaɓen fidda gwani na gwamna da jam’iyyar PDP ta gudanar a Kano
Babban Labari May 26, 2026

Muhammad Sani Abacha ya sha kaye a zaɓen fidda gwani na gwamna da jam’iyyar PDP ta gudanar a Kano

Dan gidan tsohon shugaban kasa Sani Abacha, wato Muhammad Sani Abacha, ya sha kaye a zaɓen fidda gwani na gwamna da jam’iyyar PDP ta gudanar a Kano...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya amince da baiwa dukan ma'aikatan Kano na kananan hukumomi 44 dake mataki na 1 zuwa mataki na 14 a aiki kyautar naira dubu ashirin
General May 26, 2026

Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya amince da baiwa dukan ma'aikatan Kano na kananan hukumomi 44 dake mataki na 1 zuwa mataki na 14 a aiki kyautar naira dubu ashirin

Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya amince da baiwa dukan ma'aikatan Kano na kananan hukumomi 44 dake mataki na 1 zuwa mataki na 14 a aiki ...

Adamu Abdullahi
Read More
Ban janye daga Neman takarar kujerar Majalisar Jiha a jam'iyar APC ba - Hon. Isa Adamu Bashir Tarauni
Babban Labari May 26, 2026

Ban janye daga Neman takarar kujerar Majalisar Jiha a jam'iyar APC ba - Hon. Isa Adamu Bashir Tarauni

Mai neman takarar kujerar majalisar dokokin jihar Kano mai wakiltar ƙaramar hukumar Tarauni, Hon. Isa Adamu Bashir (Isa Jaa), ya musanta ikirarin da ...

Adamu Abdullahi
Read More
Iska mai ƙarfi ta lalata gidaje da gine-gine a wasu yankuna shida da ke Karamar Hukumar Tambuwal a Jihar Sokoto.
Babban Labari May 25, 2026

Iska mai ƙarfi ta lalata gidaje da gine-gine a wasu yankuna shida da ke Karamar Hukumar Tambuwal a Jihar Sokoto.

Wannan na cikin sanar da Hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa NEMA ta fitar.Sanarwar ta ce al’ummar Nasarawa Tudu, Nasarawa Rahi, Kofar Attahiru, D...

Adamu Abdullahi
Read More
Jakadan Nijeriya a ƙasar Amurka, Kayode Are, ya fara aiki a hukumance
Babban Labari May 25, 2026

Jakadan Nijeriya a ƙasar Amurka, Kayode Are, ya fara aiki a hukumance

Jakadan Nijeriya a ƙasar Amurka, Kayode Are, ya fara aiki a hukumance bayan miƙa takardun kama aikinsa ga Shugaban Amurka, Donald Trump.Gabatar da t...

Adamu Abdullahi
Read More
Ndiaye ya sauka daga shugabancin majalisar dokokin Senegal
Babban Labari, Labaran Ketare May 25, 2026

Ndiaye ya sauka daga shugabancin majalisar dokokin Senegal

Matakin murabus da shugaban majalisar ya ɗauka, ya sharewa tsohon firaminista Ousmane Sonko hanya na neman kujerar shugabancin majalisa, inda jam'iyy...

azubairu
Read More
An ceto mutum 92 da Boko Haram suka sace a Borno
Babban Labari, Tsaro May 25, 2026

An ceto mutum 92 da Boko Haram suka sace a Borno

Dakarun Najeriya sun kuɓutar da aƙalla mutum 92 daga hannun mayaƙan Boko Haram a wani samame da suka kai a jihar Borno, tare da kwance nakiyoyi da ...

azubairu
Read More
An kashe ‘yan ta’adda 12 a wani samame da sojoji suka kai a Borno
Babban Labari, Tsaro May 25, 2026

An kashe ‘yan ta’adda 12 a wani samame da sojoji suka kai a Borno

Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation Hadin Kai a arewa maso gabashin Najeriya sun kashe aƙalla mayaƙa 12 da ake zargin ƴan ta’adda ne tare ...

azubairu
Read More
Spain ta saka Yamal i a cikin tawagar gasar Kofin Duniya duk da rauni da yake fama dash
Wassani May 25, 2026

Spain ta saka Yamal i a cikin tawagar gasar Kofin Duniya duk da rauni da yake fama dash

Tauraron matashin dan wasan Barcelona, Lamine Yamal, na cikin jerin ‘yan wasan da kocin Spain, Luis de la Fuente, ya bayyana domin gasar Kofin Duniy...

Muhammad Sa'id
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!