YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 1340 articles

Atiku Abubakar ya Zama Dan takarar shugaban kasa a Jam'iyar hamayya ta ADC
General May 27, 2026

Atiku Abubakar ya Zama Dan takarar shugaban kasa a Jam'iyar hamayya ta ADC

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Alhaji Atiku Abubakar ya zama ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC domin babban zaɓen shekarar 2027.An sana...

Adamu Abdullahi
Read More
Tinubu ya bayar da wannan umarni ne cikin saƙonsa na bikin Ranar Yara ta shekarar 2026 wato yau Laraba
General May 27, 2026

Tinubu ya bayar da wannan umarni ne cikin saƙonsa na bikin Ranar Yara ta shekarar 2026 wato yau Laraba

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya umarci hukumomin tsaro da ma’aikatun da abin ya shafa da su ƙara ƙaimi wajen kare makarantu da ke yankunan da ake fu...

Adamu Abdullahi
Read More
Rahoton Amurka ta ce masu tayar da ƙayar baya 30,000 ne ke haddasa tabarbarewar tsaro a Najeriya
Babban Labari, Labaran Ketare, Tsaro May 27, 2026

Rahoton Amurka ta ce masu tayar da ƙayar baya 30,000 ne ke haddasa tabarbarewar tsaro a Najeriya

Wani rahoto daga Hukumar Kula da ‘Yancin Addini ta Amurka (USCIRF) ya yi zargin cewa akwai kusan masu ɗauke da makamai 30,000 da ke gudanar da hare...

azubairu
Read More
Kashim Shettima  ya roki Yan Najeriya da su cigaba da hakuri da gwamnatin Shugaba Tinubu
General May 27, 2026

Kashim Shettima ya roki Yan Najeriya da su cigaba da hakuri da gwamnatin Shugaba Tinubu

Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima ya sake jaddada kudirin gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na rage wa ‘yan Najeriya radadin matsin tattal...

Adamu Abdullahi
Read More
Zamu yi duk mai yuwa wajen dawo da malamai da Dalibai da aka sace a Oyo - seyi Makinde
Babban Labari May 27, 2026

Zamu yi duk mai yuwa wajen dawo da malamai da Dalibai da aka sace a Oyo - seyi Makinde

Gwamnan Jihar Oyo Seyi Makinde, ya tabbatarwa iyaye da al'ummar juharsa cewa Gwamnatinsa za ta yi duk mai yuwa wajen ganin ta kubutar da dukkan y...

Adamu Abdullahi
Read More
Shugaban Tunisia shugaba Kais Saied ya yi afuwa ga ɗan majalisar dokokin ƙasar da aka yankewa hukuncin ɗaurin watanni takwas Sabida Yana sukarsa
Babban Labari May 27, 2026

Shugaban Tunisia shugaba Kais Saied ya yi afuwa ga ɗan majalisar dokokin ƙasar da aka yankewa hukuncin ɗaurin watanni takwas Sabida Yana sukarsa

Afuwar da shugaba Kais Saied ya yi masa na cikin shagulgulan sallar layya da ake gudanarwa a ƙasar a yau Laraba.A watan Faburairu dai aka yankewa Sai...

Adamu Abdullahi
Read More
EFCC ta mika sale Mamman gidan gyaran Hali na kuje dake Abuja
General May 26, 2026

EFCC ta mika sale Mamman gidan gyaran Hali na kuje dake Abuja

Hukumar EFFC Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa a Nijeriya ta mika tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, zuwa Gidan Gyaran Hali na Kuje da ke Abuja...

Adamu Abdullahi
Read More
Tinubu ya gana da wasu gwamnoni a Legas bayan nasarar da ya yi a zaɓen fidda gwani
General May 26, 2026

Tinubu ya gana da wasu gwamnoni a Legas bayan nasarar da ya yi a zaɓen fidda gwani

Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi baƙuncin tsohon shugaban majalisar dattawa, Pius Anyim, a gidansa da ke Ikoyi a jihar Legas bayan nas...

Adamu Abdullahi
Read More
Gwamnatin kano ta bayar da gudumawar kayan  abinci shanu 15, buhunan shinkafa 115da  jarkokin man girki manya guda 40 ga gudajen gyaran Hali
Babban Labari May 26, 2026

Gwamnatin kano ta bayar da gudumawar kayan abinci shanu 15, buhunan shinkafa 115da jarkokin man girki manya guda 40 ga gudajen gyaran Hali

Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da shanu 15 da kayan abinci ga fursunoni da ke cibiyoyin gyaran hali daban-daban a fadin jihar domin bikin babbar Sallah...

Adamu Abdullahi
Read More
Haryanzu Najeriya na da damar ciwo bashi daga waje don aiyukan cigaba da more rayuwa
Babban Labari May 26, 2026

Haryanzu Najeriya na da damar ciwo bashi daga waje don aiyukan cigaba da more rayuwa

Mai magana da yawun shugaban kasa Bayo Onanuga, ya furta hakane yayin da yake kare manufofin gwamnatin tarayya na karbar bashi, inda ya ce har yanzu N...

Adamu Abdullahi
Read More
jami’an tsaro a Jihar Kebbi sun kama wasu mutane huɗu da ake zargi da damfarar maniyyatan aikin Hajjin bana.
Babban Labari, Tsaro May 26, 2026

jami’an tsaro a Jihar Kebbi sun kama wasu mutane huɗu da ake zargi da damfarar maniyyatan aikin Hajjin bana.

Jami’an tsaro a Jihar Kebbi sun kama wasu mutane huɗu da ake zargi da damfarar maniyyatan aikin Hajjin bana.Ana zargin mutanen da karɓar kuɗi dag...

azubairu
Read More
Majalisar Ƙaramar Hukumar Bagwai ta haramta duk wani nau’in wasan Sallah da ake gudanarwa a bakin Dam ɗin Bagwai
General May 26, 2026

Majalisar Ƙaramar Hukumar Bagwai ta haramta duk wani nau’in wasan Sallah da ake gudanarwa a bakin Dam ɗin Bagwai

Majalisar Ƙaramar Hukumar Bagwai ƙarƙashin jagorancin Shugaban Ƙaramar Hukumar, Injiniya Bello Abdullahi Gadanya, tana sanar da daukacin al’umma...

Adamu Abdullahi
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!