YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Gwamnan kano Abba Kabir yusuf ya kafa kwamitin mutum 13 domin shirya gagarumin bikin cikarsa shekara uku akan mulki
Babban Labari, Siyasa May 22, 2026

Gwamnan kano Abba Kabir yusuf ya kafa kwamitin mutum 13 domin shirya gagarumin bikin cikarsa shekara uku akan mulki

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa ya sanya wa hannuSakataren gwamnatin jihar, Alhaji Um...

azubairu
Read More
Gwamnatin Jihar Jigawa ta samar da kwale-kwalen gudu guda 20 domin ƙarfafa ayyukan kwashe mutane da bayar da agajin gaggawa
Babban Labari, Labaran gida May 22, 2026

Gwamnatin Jihar Jigawa ta samar da kwale-kwalen gudu guda 20 domin ƙarfafa ayyukan kwashe mutane da bayar da agajin gaggawa

Gwamnatin Jihar Jigawa ta samar da kwale-kwalen gudu guda 20 domin ƙarfafa ayyukan kwashe mutane da bayar da agajin gaggawa a yankunan da ambaliya ke...

azubairu
Read More
Ministan Tsaro Janar Christopher Musa ya bayyana cewa ayyukan ta’addanci na daga cikin manyan barazanar da ke addabar ƙasar nan.
Babban Labari, Tsaro May 22, 2026

Ministan Tsaro Janar Christopher Musa ya bayyana cewa ayyukan ta’addanci na daga cikin manyan barazanar da ke addabar ƙasar nan.

Ministan Tsaro Janar Christopher Musa ya bayyana cewa ayyukan ta’addanci na daga cikin manyan barazanar da ke addabar ƙasar nan.Da yake jawabi a Ab...

Muhammad Sa'id
Read More
Rundunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da nasarar kama waÉ—anda ake zargi da aikata laifuka daban-daban harsu 248 a cikin wata guda.
Babban Labari, Labaran gida May 22, 2026

Rundunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da nasarar kama waÉ—anda ake zargi da aikata laifuka daban-daban harsu 248 a cikin wata guda.

Rundunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da nasarar kama waÉ—anda ake zargi da aikata laifuka daban-daban harsu 248 a cikin wata guda, waÉ—anda suka k...

Muhammad Sa'id
Read More
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya musanta rahotannin da ke cewa yana shirin sauya sunan Najeriya tare da soke Shari’ar Musulunci a Arewacin kasar nan.
Babban Labari, Labaran gida May 22, 2026

Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya musanta rahotannin da ke cewa yana shirin sauya sunan Najeriya tare da soke Shari’ar Musulunci a Arewacin kasar nan.

Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya musanta rahotannin da ke cewa yana shirin sauya sunan Najeriya tare da soke Shari’ar Musulunci a Arewacin kasar nan.wa...

Muhammad Sa'id
Read More
NAHCON ta kammala jigilar Mahajjatan Nijeriya zuwa Saudiyya
Babban Labari, Labaran gida May 21, 2026

NAHCON ta kammala jigilar Mahajjatan Nijeriya zuwa Saudiyya

NAHCON ta kammala jigilar Mahajjatan Nijeriya zuwa SaudiyyaHukumar Alhazai ta Nijeriya NAHCON ta sanar da kammala jigilar Mahajjatan 2026 zuwa ƙasar ...

azubairu
Read More
Mayaƙan Boko Haram sun kashe matsunta da masu sarar itatuwa 33 a wasu hare-hare biyu da suka ƙaddamar a jihar Borno.
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro May 21, 2026

Mayaƙan Boko Haram sun kashe matsunta da masu sarar itatuwa 33 a wasu hare-hare biyu da suka ƙaddamar a jihar Borno.

Wasu majiyoyi biyu ne suka tabbatar da afkuwar harin ga kamfanin dillancin labaran Faransa, a cewar wasu masu yaÆ™i da ayyukan mayaÆ™an da kuma jamiâ€...

Muhammad Sa'id
Read More
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta lalata jabun kayayyaki, magungunan da wa’adin su ya ƙare
Babban Labari, Labaran gida May 21, 2026

Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta lalata jabun kayayyaki, magungunan da wa’adin su ya ƙare

Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta lalata jabun kayayyaki, magungunan da wa’adin su ya ƙare da kuma marasa inganci da d...

Muhammad Sa'id
Read More
Wani matashi mai suna Abdulmutallab Yusuf ya rasa ransa sakamakon zaɓen fid-da-gwani na jam’iyyar APC a Mazaɓar Sabon Gari da ke Jihar Kaduna.
Babban Labari, Labaran gida May 21, 2026

Wani matashi mai suna Abdulmutallab Yusuf ya rasa ransa sakamakon zaɓen fid-da-gwani na jam’iyyar APC a Mazaɓar Sabon Gari da ke Jihar Kaduna.

Wani matashi mai suna Abdulmutallab Yusuf ya rasa ransa, yayin da wasu mutum 12 suka jikkata bayan rikicin da ya ɓarke sakamakon zaɓen fid-da-gwani ...

Muhammad Sa'id
Read More
Wani hatsarin mota da ya afku a yankin Sabuwar Mil Uku da ke kan titin Gombe zuwa Yola ya yi sanadin mutuwar mutane biyu
Babban Labari, Labaran gida May 21, 2026

Wani hatsarin mota da ya afku a yankin Sabuwar Mil Uku da ke kan titin Gombe zuwa Yola ya yi sanadin mutuwar mutane biyu

Wani hatsarin mota da ya afku a yankin Sabuwar Mil Uku da ke kan titin Gombe zuwa Yola ya yi sanadin mutuwar mutane biyu, ciki har da wata jami’ar â...

Muhammad Sa'id
Read More
Rundunar yansandan jihar Kano ta ce ta samu nasarar kame fiye da mutane 200, da ake zargi da fashi da makami, garkuwa da mutane da sauran miyagun laifuka, a faÉ—in jihar Kano.
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro May 21, 2026

Rundunar yansandan jihar Kano ta ce ta samu nasarar kame fiye da mutane 200, da ake zargi da fashi da makami, garkuwa da mutane da sauran miyagun laifuka, a faÉ—in jihar Kano.

Rundunar yansandan jihar Kano ta ce ta samu nasarar kame fiye da mutane 200, da ake zargi da fashi da makami, garkuwa da mutane da sauran miyagun laif...

Muhammad Sa'id
Read More
Wasu yan bindiga sun yi fashin raguna 11 daga wasu yan kasuwar Karamar Hukumar Ajingi a Nan Kano
Babban Labari, Tsaro May 21, 2026

Wasu yan bindiga sun yi fashin raguna 11 daga wasu yan kasuwar Karamar Hukumar Ajingi a Nan Kano

Wasu ‘yan bindiga sun yi fashin raguna 11 daga wasu ‘yan kasuwar Karamar Hukumar Ajingi a Nan Kano, yayin da suke hanyar su ta zuwa jihar Kogi dom...

Muhammad Sa'id
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!