YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 446 articles

Shin dakatar da jarumai zai gyara Kannywood?
Labaran gida, Nishadi May 19, 2026

Shin dakatar da jarumai zai gyara Kannywood?

Kannywood ta shafe shekaru tana fama da ƙalubale daga ciki da wajen masana’antar, matsalolin da a wasu lokuta kan janyo tsaiko ga harkokinta.Daga c...

azubairu
Read More
Iyalan sun gudanar da zanga-zanga a hedikwatar DSS da ke Abuja
Babban Labari, Labaran gida May 19, 2026

Iyalan sun gudanar da zanga-zanga a hedikwatar DSS da ke Abuja

Iyalan sun gudanar da zanga-zanga a hedikwatar DSS da ke Abuja, bayan an kai El-Rufai hannun hukumar. Matar sa ta biyu, Asia El-Rufai, ta ce iyalan na...

azubairu
Read More
Al'ummar Garin Dangada da Kewaye dake karamar hukumar Bagwai suna neman agajin mahukunta dasu kawo musu dauki na batun Samar da tsaro da kuma basu damar aiki da Mahukunta a bangaran tsaron yankin.
Babban Labari, Labaran gida May 19, 2026

Al'ummar Garin Dangada da Kewaye dake karamar hukumar Bagwai suna neman agajin mahukunta dasu kawo musu dauki na batun Samar da tsaro da kuma basu damar aiki da Mahukunta a bangaran tsaron yankin.

Al'ummar Garin Dangada da Kewaye dake karamar hukumar Bagwai suna neman agajin mahukunta dasu kawo musu dauki na batun Samar da tsaro da kuma basu dam...

Muhammad Sa'id
Read More
HUKUMAR YAKI DA RASHAWA TA ICPC, TA MUSANTA ZARGIN HANA TSOHON GWAMNAN JIHAR KADUNA NASIR EL’RUFAI GANAWA DA IYALANSA
Labaran gida May 19, 2026

HUKUMAR YAKI DA RASHAWA TA ICPC, TA MUSANTA ZARGIN HANA TSOHON GWAMNAN JIHAR KADUNA NASIR EL’RUFAI GANAWA DA IYALANSA

Hukumar yaki da rashawa ta ICPC, ta musanta zarge-zargen cewa ta hana iyalan tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El’rufai ganawa da iyalansa ya yin da...

Muhammad Sa'id
Read More
Gwamnatin Tinubu ta tura jami’an tsaro domin ceto ɗaliban da aka sace
Babban Labari, Labaran gida May 18, 2026

Gwamnatin Tinubu ta tura jami’an tsaro domin ceto ɗaliban da aka sace

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya umarci jami’an tsaro da su gaggauta kuɓutar da ɗalibai da malamai da aka sace daga makarantu a jihar Oyo St...

azubairu
Read More
Jam’iyyar APC ta sauya fuska yayin rabon tikitin takara
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa May 18, 2026

Jam’iyyar APC ta sauya fuska yayin rabon tikitin takara

Bayan gaza cimma matsaya ta hanyar sulhu a mafi yawan jihohin Najeriya, magoya bayan jam’iyyar All Progressives Congress mai mulki na ci gaba da gud...

azubairu
Read More
Shugabar makaranta da É—alibanta da aka sace a Oyo sun nemi agaji
Babban Labari, Labaran gida May 18, 2026

Shugabar makaranta da É—alibanta da aka sace a Oyo sun nemi agaji

Shugabar makarantar Community Grammar School da ke garin Esiele a ƙaramar hukumar Oriire ta jihar Oyo State, Alamu F.O, wacce ke cikin malamai da ɗa...

azubairu
Read More
Hukumar DSS ta sake cafke tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai.
Babban Labari, Labaran gida May 18, 2026

Hukumar DSS ta sake cafke tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai.

Bayan samun 'yan sa'o'i na nishi, tsohon Gwamnan Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya sake afkawa hannun jami'an tsaro na DSS, jim kaÉ—an bayan da kotu ta b...

Muhammad Sa'id
Read More
HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA KANO TA DAKATAR DA ADAM GARBA DA AMINA UBA HASSAN
Labaran gida May 17, 2026

HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA KANO TA DAKATAR DA ADAM GARBA DA AMINA UBA HASSAN

cikin wata sanarwa da Abdullahi Sani Sulaiman ya fitar a madadin Shugaban Hukumar Abba Elmustafha Mai dauke da kawanan watan 16 ga watan mayu 2026, ya...

azubairu
Read More
Rudunar sojojin Najeriya ta tabbatar da kisan ɗaya daga cikin manyan mayaƙan ISIS.
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare May 17, 2026

Rudunar sojojin Najeriya ta tabbatar da kisan ɗaya daga cikin manyan mayaƙan ISIS.

Mai magana da yawun rudunar sojin ta Najeriya Sama'ila Uba ya fitar a jiya Asabar, ya ce: "Mun samu nasarar kai wani tsararren hari da muka shirya ƙa...

azubairu
Read More
Gwamnatin Kano  na ci gaba da baiwa ɓangaren ilimi fifiko tare da haɗa kai da Gwamnatin tarayya da ma sauran ƙungiyoyi.
Babban Labari, Labaran gida May 17, 2026

Gwamnatin Kano na ci gaba da baiwa ɓangaren ilimi fifiko tare da haɗa kai da Gwamnatin tarayya da ma sauran ƙungiyoyi.

Gwamna Abba Kabir Yusuf ne ya bayyana hakan yayin da karamar Ministar Ilimi ta kasa Suwaiba Sa’id Ahmed ta kai masa ziyara a gidan gwamnatin Kano.â€...

azubairu
Read More
Sakataren dindin na ma’aikatar Ayyuka na musamman ta Jihar Bauchi, Shehu Yahaya Jalam, ya rasu a ƙasar Saudiyya
Labaran gida May 17, 2026

Sakataren dindin na ma’aikatar Ayyuka na musamman ta Jihar Bauchi, Shehu Yahaya Jalam, ya rasu a ƙasar Saudiyya

sakataren dindin na ma’aikatar Ayyuka na musamman ta Jihar Bauchi, Shehu Yahaya Jalam, ya rasu a ƙasar Saudiyya yayin gudanar da aikin Hajjin sheka...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!