YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 446 articles

Jigawa za ta sake fasalin Galaxy ITT domin bunƙasa fasahar zamani
Babban Labari, Labaran gida Sep 10, 2026

Jigawa za ta sake fasalin Galaxy ITT domin bunƙasa fasahar zamani

Gwamnatin Jihar Jigawa ta fara shirin sake fasalin Galaxy Information Technology and Telecommunications (Galaxy ITT), domin mayar da kamfanin wani muh...

azubairu
Read More
Nasarawa za ta kafa kotunan tafi-da-gidanka kan yaran da ba sa zuwa makaranta
Babban Labari, Labaran gida Sep 10, 2026

Nasarawa za ta kafa kotunan tafi-da-gidanka kan yaran da ba sa zuwa makaranta

Gwamnatin Jihar Nasarawa ta umarci Hukumar Ilimi ta Bai Ɗaya ta jihar (SUBEB) da ta fara wayar da kan jama’a domin ƙarfafa gwiwar iyaye su mayar d...

azubairu
Read More
Yara sama da miliyan ɗaya sun koma makaranta cikin watanni 20 – Ministan Ilimi
Babban Labari, Labaran gida Sep 10, 2026

Yara sama da miliyan ɗaya sun koma makaranta cikin watanni 20 – Ministan Ilimi

Ministan Ilimi na Najeriya, Maruf Tunji Alausa, ya ce sama da yara miliyan ɗaya da ba sa zuwa makaranta sun koma ajujuwa cikin watanni 20 da suka gab...

azubairu
Read More
Mutuum daya ya rasa ransa, yayin da aka ceto wasu mutum biyu bayan rushewar gini mai hawa biyu a yanin Aboru dake Legas
Labaran gida Sep 10, 2026

Mutuum daya ya rasa ransa, yayin da aka ceto wasu mutum biyu bayan rushewar gini mai hawa biyu a yanin Aboru dake Legas

Sakataren Hukumar Kula da Agajin Gaggawa ta Jihar Legas (LASEMA), Olufemi Oke-Osanyintolu ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar ra...

Adamu Abdullahi
Read More
Jami’ar  Aliko Dangote dake Wudil, ta karyata rahoton  jinkiri wajen tura wasu daga cikin ɗalibanta zuwa shirin  NYSC
Labaran gida Sep 09, 2026

Jami’ar Aliko Dangote dake Wudil, ta karyata rahoton jinkiri wajen tura wasu daga cikin ɗalibanta zuwa shirin NYSC

Jami’ar Kimiyya da Fasaha Ta Aliko Dangote dake Wudil, ta karyata rahoton da ke cewa an samu jinkiri wajen tura wasu daga cikin ɗalibanta zuwa shi...

Adamu Abdullahi
Read More
NSCIA ta nuna damuwa kan zargin nuna wariyar addini a shari’ar El-Rufai
Babban Labari, Labaran gida Sep 09, 2026

NSCIA ta nuna damuwa kan zargin nuna wariyar addini a shari’ar El-Rufai

Majalisar Ƙoli ta Harkokin Musulunci ta Najeriya, NSCIA, ta nuna damuwa kan abin da ta bayyana a matsayin alamun nuna wariyar addini a shari'ar tsoho...

azubairu
Read More
Kotun Ɗaukaka Ƙara ta tabbatar da hukuncin shekaru 490 ga Robert Orya
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Sep 09, 2026

Kotun Ɗaukaka Ƙara ta tabbatar da hukuncin shekaru 490 ga Robert Orya

Kotun Ɗaukaka Ƙara ta Najeriya ta tabbatar da hukuncin ɗaurin shekaru 490 a gidan yari da aka yanke wa tsohon Manajan Daraktan Bankin Shige da Fita...

azubairu
Read More
NAHCON Tana Tunatar da Maniyyatan Hajjin 2027 Kan Wa’adin Rajista
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Sep 08, 2026

NAHCON Tana Tunatar da Maniyyatan Hajjin 2027 Kan Wa’adin Rajista

Hukumar Alhazai ta Najeriya, NAHCON, ta sake tunatar da maniyyatan Hajjin 2027 cewa ranar 26 ga Satumba ce wa’adin ƙarshe na kammala rajista da biy...

azubairu
Read More
NEC Ta Sanya Ranar Zaɓukan Cike Gurbi
Babban Labari, Labaran gida Sep 08, 2026

NEC Ta Sanya Ranar Zaɓukan Cike Gurbi

IHukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta sanya ranar 19 ga watan Satumba domin gudanar da zaɓukan cike gurbi guda biyar a jihohin Gombe, Kan...

azubairu
Read More
Bene Mai Hawa Uku Ya Ruguje a Abuja
Babban Labari, Labaran gida Sep 08, 2026

Bene Mai Hawa Uku Ya Ruguje a Abuja

Wani bene mai hawa uku ya ruguje a yankin Wuse Zone 4 da ke Abuja, sa’o’i kaɗan bayan hukumomin kula da ci gaban birane sun rufe ginin tare da um...

azubairu
Read More
An Kama Mutane 16 Kan Rikicin Ƙaramar Hukumar Dass.
Babban Labari, Labaran gida Sep 08, 2026

An Kama Mutane 16 Kan Rikicin Ƙaramar Hukumar Dass.

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Bauchi ta ce ta kama mutum kusan 16 da ake zargi da hannu a wani rikici da ya yi sanadin mutuwar mutane biyu a Ƙaramar H...

azubairu
Read More
Iyalin El-Rufai Sun Bai Wa Ministan Tsaro Wa’adin Kwanaki Bakwai
Babban Labari, Labaran gida Sep 07, 2026

Iyalin El-Rufai Sun Bai Wa Ministan Tsaro Wa’adin Kwanaki Bakwai

Iyalin tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, sun bai wa Ministan Tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya, wa’adin kwanaki bakwai d...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!