YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 446 articles

Hukumar Zabe ta kasa INEC reshen Jihar Kano Za Ta Gudanar da Zaɓen Cike Gurbi na dan majalisar wakilai a Ƙananan hukumomin Dawakin Kudu da Warawa.
Labaran gida, Siyasa May 21, 2026

Hukumar Zabe ta kasa INEC reshen Jihar Kano Za Ta Gudanar da Zaɓen Cike Gurbi na dan majalisar wakilai a Ƙananan hukumomin Dawakin Kudu da Warawa.

Hukumar Zabe ta kasa INEC reshen Jihar Kano Za Ta Gudanar da Zaɓen Cike Gurbi na dan majalisar wakilai a Ƙananan hukumomin Dawakin Kudu da Warawa.Ha...

Muhammad Sa'id
Read More
Gwamnan kano Injiniya Abba Kabir Yusuf  ya kai ziyarar duba yadda aikin titin yankin Farm Centre ke gudana
Labaran gida May 20, 2026

Gwamnan kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya kai ziyarar duba yadda aikin titin yankin Farm Centre ke gudana

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kai ziyarar duba yadda aikin sake gina hanyoyin cikin birni ke gudana a yankin Farm Centre da ke cikin birnin...

Adamu Abdullahi
Read More
Mutum Huɗu Sun Mutu Bayan Motar Golf Ta Nitse A Madatsar Ruwan Tomas Da Ke Danbatta
Babban Labari, Labaran gida May 20, 2026

Mutum Huɗu Sun Mutu Bayan Motar Golf Ta Nitse A Madatsar Ruwan Tomas Da Ke Danbatta

Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta tabbatar da aukuwar wani mummunan hatsarin mota da ya raba mutane hudu da rayukansu, bayan da wata mota kirar Go...

Muhammad Sa'id
Read More
Rundunar ƴansandan jihar Kano ta ƙaddamar da wani sabon sashen yaƙi da manyan laifuka irin su fashi da makami
Labaran gida, Tsaro May 20, 2026

Rundunar ƴansandan jihar Kano ta ƙaddamar da wani sabon sashen yaƙi da manyan laifuka irin su fashi da makami

Rundunar ƴansandan jihar Kano ta ƙaddamar da wani sabon sashen yaƙi da manyan laifuka irin su fashi da makami, garkuwa da mutane da kuma ƙwacen mo...

azubairu
Read More
Rundunar Soji da haɗin gwiwar Joint Task Force  da Operation Hadin Kai sun samu nasarar daƙile wani hari  a yankin Arewa maso Gabas
Labaran gida, Tsaro May 20, 2026

Rundunar Soji da haɗin gwiwar Joint Task Force da Operation Hadin Kai sun samu nasarar daƙile wani hari a yankin Arewa maso Gabas

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarun haɗin gwiwarta na Joint Task Force tare da Operation Hadin Kai sun samu nasarar daƙile wani hari mai ƙarfi da...

Adamu Abdullahi
Read More
Nijeriya ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola bayan mutuwar mutane 88 a Congo
Labaran gida, Lafiya May 20, 2026

Nijeriya ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola bayan mutuwar mutane 88 a Congo

Hukumar Kula da Cututtuka Masu Yaɗuwa ta Nijeriya (NCDC) ta sanar da tsaurara matakan sa ido da bincike a dukkan iyakokin ƙasar da filayen jiragen s...

azubairu
Read More
Dele Momodu na jam’iyyar ADC ya bayyana cewa, dole su haɗa kai maimakon rarrabuwa a kan kayar da Tinubu a zaɓen 2027
Labaran gida, Siyasa May 20, 2026

Dele Momodu na jam’iyyar ADC ya bayyana cewa, dole su haɗa kai maimakon rarrabuwa a kan kayar da Tinubu a zaɓen 2027

Jigo a jam'iyyar ADC Dele Momodu ya bayyana hakan ne yayin wata hira da gidan talabijin na Channels.Inda ya ce, muddin ‘yan adawa na son kayar da Ti...

azubairu
Read More
Tsohon ministan tsaro, Theophilus Danjuma, ya bayar da gudunmawar Naira biliyan 3 yayin ƙaddamar da littafin tarihin tsohon shugaban ƙasa
Babban Labari, Labaran gida May 20, 2026

Tsohon ministan tsaro, Theophilus Danjuma, ya bayar da gudunmawar Naira biliyan 3 yayin ƙaddamar da littafin tarihin tsohon shugaban ƙasa

Tsohon ministan tsaro, Theophilus Danjuma, ya bayar da gudunmawar Naira biliyan 3 yayin ƙaddamar da littafin tarihin tsohon shugaban ƙasa, Yakubu Go...

azubairu
Read More
An Buɗe Sabon Sashen Bin Doka Domin Bunƙasa Tattara Haraji
Labaran gida May 20, 2026

An Buɗe Sabon Sashen Bin Doka Domin Bunƙasa Tattara Haraji

Hukumar Tara Haraji ta Jihar Kano, ta ƙaddamar da sabon ginin ofisoshin sashen bin doka da tabbatar da biyan haraji domin inganta aikin ma’aikata d...

Muhammad Sa'id
Read More
Ma'aikatar Ilimi Ta Kano Ta Fitarda Tsarin Hutun Babbar Sallah Ga Makarantu
Labaran gida May 20, 2026

Ma'aikatar Ilimi Ta Kano Ta Fitarda Tsarin Hutun Babbar Sallah Ga Makarantu

Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Kano ta sanar da hutun Babbar Sallah ga dukkan makarantun firamare da sakandire na gwamnati da masu zaman kansu a fadin ji...

Muhammad Sa'id
Read More
An Dakatar da Wani Waje Da Ake Zargin Ana Sarrafa Gurbataccen Man Gyada a Bompai.
Labaran gida May 20, 2026

An Dakatar da Wani Waje Da Ake Zargin Ana Sarrafa Gurbataccen Man Gyada a Bompai.

Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, tare da haɗin gwiwar jami’an lafiya da tsaftar muhalli, sun fara bi...

Muhammad Sa'id
Read More
Dakarun Soji Sun Tarwatsa Shirin Mayakan Ta'addanci a Arewa Maso Gabas
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro May 20, 2026

Dakarun Soji Sun Tarwatsa Shirin Mayakan Ta'addanci a Arewa Maso Gabas

Yayin da suke tsaka da gudanar da ayyukan tabbatar da tsaro, dakarun hadin gwiwa na "Operation Hadin Kai" sun yi nasarar fatattakar wasu 'yan bindiga ...

Muhammad Sa'id
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!