YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 446 articles

Tsohon Kakakin Sojin Najeriya, Janar Abubakar Rabe, Ya Rasu a Hannun ’Yan Bindiga
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 13, 2026

Tsohon Kakakin Sojin Najeriya, Janar Abubakar Rabe, Ya Rasu a Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon mai magana da yawun rundunar sojin Najeriya, Manjo Janar Abubakar Rabe (mai ritaya), ya rasu yayin da yake tsare a hannun masu garkuwa da mutan...

Muhammad Sa'id
Read More
Tinubu ya ce babu dimokraɗiyya mai ɗorewa ba tare da tsaro ba
Babban Labari, Labaran gida Jun 12, 2026

Tinubu ya ce babu dimokraɗiyya mai ɗorewa ba tare da tsaro ba

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su ci gaba da ƙaunar ƙasarsu duk da ƙalubalen da take fuskanta, musamman mat...

azubairu
Read More
Ibrahim Adam Ya Samu Sabon Muƙami a Kano
Labaran gida, Siyasa Jun 11, 2026

Ibrahim Adam Ya Samu Sabon Muƙami a Kano

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya nada Ibrahim Adam a matsayin Mai Ba da Shawara na Musamman kan Harkokin Yaɗa Labarai (Special Adviser...

Muhammad Sa'id
Read More
Gwamnatin Kano ta Kudiri aniyar rage talauci ta hanyar amfani da sabbin hanyoyin tallafawa al'umma
Labaran gida Jun 10, 2026

Gwamnatin Kano ta Kudiri aniyar rage talauci ta hanyar amfani da sabbin hanyoyin tallafawa al'umma

Gwamnatin Jihar Kano ta sake tabbatar da aniyarta na rage talauci ta hanyar aiwatar da shirye-shirye da manufofin da za su inganta rayuwar al’umma.M...

Sultan Bello
Read More
Yansandan Kano Sun Kama ’Yandaba da Dilolin Ƙwaya 345 Cikin Kwana Uku
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 09, 2026

Yansandan Kano Sun Kama ’Yandaba da Dilolin Ƙwaya 345 Cikin Kwana Uku

Rundunar 'Yansandan Jihar Kano ta sanar da kama mutane 345 da ake zargi da hannu a ayyukan daba, safarar miyagun ƙwayoyi da kuma mallakar makamai mas...

azubairu
Read More
Talauci Ya Ƙaru a Najeriya, Mutum Miliyan 60 Sun Kara Faɗawa Matsin Rayuwa – IMF
Babban Labari, Kasuwanci, Labaran gida, Labaran Ketare Jun 09, 2026

Talauci Ya Ƙaru a Najeriya, Mutum Miliyan 60 Sun Kara Faɗawa Matsin Rayuwa – IMF

Asusun Ba da Lamuni na Duniya (IMF) ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arzikin da gwamnatin Najeriya ta aiwatar sun taimaka wajen ƙarfafa tattalin...

azubairu
Read More
Najeriya Ta Yi Barazanar Daukar Mataki Kan Hare-Haren da Ake Kai wa 'Yan Ƙasarta a Afrika ta Kudu
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare Jun 09, 2026

Najeriya Ta Yi Barazanar Daukar Mataki Kan Hare-Haren da Ake Kai wa 'Yan Ƙasarta a Afrika ta Kudu

Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa tana nazarin matakan da za ta ɗauka kan abin da ta kira hare-hare da cin zarafin da ake yi wa 'yan ƙasarta a Afri...

azubairu
Read More
Sabbin Ministoci Biyu Sun Kama Aiki Bayan Tinubu Ya Rantsar da Su
Babban Labari, Labaran gida Jun 09, 2026

Sabbin Ministoci Biyu Sun Kama Aiki Bayan Tinubu Ya Rantsar da Su

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sabbin ministoci biyu, inda ya naɗa Joseph Tegbe a matsayin Ministan Lantarki, yayin da Sola Enik...

azubairu
Read More
Masana MDD kan ’yancin addini sun fara ziyarar aiki a Najeriya
Babban Labari, Labaran gida Jun 08, 2026

Masana MDD kan ’yancin addini sun fara ziyarar aiki a Najeriya

Manyan jami’an Majalisar Ɗinkin Duniya masu kula da harkokin ’yancin addini sun fara wata ziyarar aiki ta makwanni biyu a Najeriya domin nazarin ...

azubairu
Read More
Atiku ya yabawa sojojin Najeriya kan ceto mutum 360 daga hannun Boko Haram a Borno
Babban Labari, Labaran gida, Tsaro Jun 08, 2026

Atiku ya yabawa sojojin Najeriya kan ceto mutum 360 daga hannun Boko Haram a Borno

Atiku ya yabawa sojojin Najeriya kan ceto mutum 360 daga hannun Boko Haram a BornoTsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na...

azubairu
Read More
Gwamnatin Tarayya ta rage kuɗaɗen gudanarwa na ministoci zuwa N700,000
Babban Labari, Labaran gida Jun 08, 2026

Gwamnatin Tarayya ta rage kuɗaɗen gudanarwa na ministoci zuwa N700,000

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sanar da sabbin matakan da nufinsu shi ne ƙarfafa bin ƙa’idojin kashe kuɗaɗen gwamnati da kuma inganta gaskiya da...

azubairu
Read More
Dangote Ya Ƙara Yawan Man Fetur Da Matatarsa Ke Tacewa A Rana
Kasuwanci, Labaran gida Jun 05, 2026

Dangote Ya Ƙara Yawan Man Fetur Da Matatarsa Ke Tacewa A Rana

Matatar man fetur ta Dangote ta ƙara yawan ɗanyen man da take tacewa zuwa ganga 700,000 a rana, bayan wani gwajin da hukumomin da ke kula da harkoki...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!