YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Gwamnatin Tinubu ta tura jami’an tsaro domin ceto ɗaliban da aka sace
Babban Labari, Labaran gida May 18, 2026

Gwamnatin Tinubu ta tura jami’an tsaro domin ceto ɗaliban da aka sace

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya umarci jami’an tsaro da su gaggauta kuɓutar da ɗalibai da malamai da aka sace daga makarantu a jihar Oyo St...

azubairu
Read More
Wildine Aumoithe ta zama abin ƙarfafawa ga masu nakasa
Babban Labari, Labaran Ketare, Nishadi May 18, 2026

Wildine Aumoithe ta zama abin ƙarfafawa ga masu nakasa

Mace mafi ƙanƙanta a duniya wacce ke yawo da taimakon keken guragu mai sarrafa kansa, Wildine Aumoithe, ta kafa tarihi wajen samar da damammaki a gu...

azubairu
Read More
Jam’iyyar APC ta sauya fuska yayin rabon tikitin takara
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa May 18, 2026

Jam’iyyar APC ta sauya fuska yayin rabon tikitin takara

Bayan gaza cimma matsaya ta hanyar sulhu a mafi yawan jihohin Najeriya, magoya bayan jam’iyyar All Progressives Congress mai mulki na ci gaba da gud...

azubairu
Read More
Shugabar makaranta da É—alibanta da aka sace a Oyo sun nemi agaji
Babban Labari, Labaran gida May 18, 2026

Shugabar makaranta da É—alibanta da aka sace a Oyo sun nemi agaji

Shugabar makarantar Community Grammar School da ke garin Esiele a ƙaramar hukumar Oriire ta jihar Oyo State, Alamu F.O, wacce ke cikin malamai da ɗa...

azubairu
Read More
Hukumar DSS ta sake cafke tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai.
Babban Labari, Labaran gida May 18, 2026

Hukumar DSS ta sake cafke tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai.

Bayan samun 'yan sa'o'i na nishi, tsohon Gwamnan Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya sake afkawa hannun jami'an tsaro na DSS, jim kaÉ—an bayan da kotu ta b...

Muhammad Sa'id
Read More
Sojojin Najeriya da na Amurka sun ƙaddamar da sabbin hare-hare kan mayakan ISIS
Babban Labari, Labaran Ketare May 18, 2026

Sojojin Najeriya da na Amurka sun ƙaddamar da sabbin hare-hare kan mayakan ISIS

Hukumar rundunar sojin Amurka a Afrika (AFRICOM) ta tabbatar da cewa dakarunsu da na Najeriya sun fito lafiya kalau daga wannan samame, ba tare da an ...

Muhammad Sa'id
Read More
Rudunar sojojin Najeriya ta tabbatar da kisan ɗaya daga cikin manyan mayaƙan ISIS.
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare May 17, 2026

Rudunar sojojin Najeriya ta tabbatar da kisan ɗaya daga cikin manyan mayaƙan ISIS.

Mai magana da yawun rudunar sojin ta Najeriya Sama'ila Uba ya fitar a jiya Asabar, ya ce: "Mun samu nasarar kai wani tsararren hari da muka shirya ƙa...

azubairu
Read More
Gwamnatin Kano  na ci gaba da baiwa ɓangaren ilimi fifiko tare da haɗa kai da Gwamnatin tarayya da ma sauran ƙungiyoyi.
Babban Labari, Labaran gida May 17, 2026

Gwamnatin Kano na ci gaba da baiwa ɓangaren ilimi fifiko tare da haɗa kai da Gwamnatin tarayya da ma sauran ƙungiyoyi.

Gwamna Abba Kabir Yusuf ne ya bayyana hakan yayin da karamar Ministar Ilimi ta kasa Suwaiba Sa’id Ahmed ta kai masa ziyara a gidan gwamnatin Kano.â€...

azubairu
Read More
Hukumar Dakile YaÉ—uwar Cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola
Babban Labari, Lafiya May 17, 2026

Hukumar Dakile YaÉ—uwar Cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola

Hukumar Dakile Yaɗuwar Cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola bayan sake ɓullar cutar a ƙasashen Kongo da Uganda.Hukumar t...

azubairu
Read More
Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba watan Zul-Hajji
Babban Labari, Labaran gida May 16, 2026

Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba watan Zul-Hajji

Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba watan Zul-Hajji, wanda shi ne watan Sallah babba, daga ...

azubairu
Read More
Shugaban Rasha, Vladimir Putin, zai kai ziyara ƙasar China daga ranar 19 zuwa 20 ga watan Mayu
Babban Labari, Labaran Ketare May 16, 2026

Shugaban Rasha, Vladimir Putin, zai kai ziyara ƙasar China daga ranar 19 zuwa 20 ga watan Mayu

Shugaban Rasha, Vladimir Putin, zai kai ziyara ƙasar China daga ranar 19 zuwa 20 ga watan Mayu, kwanaki kaɗan bayan ziyarar da shugaban Amurka Donal...

azubairu
Read More
The Kano State Hisbah Board has commended officials of the Kano Road Traffic Agency (KAROTA) for intercepting 349 cartons of alcoholic beverages at different locations across the state.
Babban Labari, Labaran gida May 15, 2026

The Kano State Hisbah Board has commended officials of the Kano Road Traffic Agency (KAROTA) for intercepting 349 cartons of alcoholic beverages at different locations across the state.

The Kano State Hisbah Board has commended officials of the Kano Road Traffic Agency (KAROTA) for intercepting 349 cartons of alcoholic beverages at di...

Muhammad Sa'id
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!