YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Reset Filters

Showing 734 articles

Hukumar EFCC ta kama tsohon Ministan Lantarki Mamman wanda aka riga aka yanke wa hukunci
Babban Labari, Labaran gida May 19, 2026

Hukumar EFCC ta kama tsohon Ministan Lantarki Mamman wanda aka riga aka yanke wa hukunci

Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta kama tsohon Ministan Lantarki, Saleh Mamman, wanda kwanan nan Babbar Kotun Tarayya da ...

Muhammad Sa'id
Read More
Jami'an 'yan sanda sun kama wani mutum da kulli 339 na abin da ake zargi wiwi ne a Kogi
Babban Labari, Labaran gida May 19, 2026

Jami'an 'yan sanda sun kama wani mutum da kulli 339 na abin da ake zargi wiwi ne a Kogi

Rundunar 'yan sandan jihar Kogi ta bayyana cewa ta kama wani mutum mai shekaru 52 da kulli 339 na haramtattun kwayoyi da ake zargi wiwi ce (ganyen tab...

Muhammad Sa'id
Read More
Gwamnatin ƙasar Togo ta sanar da cire buƙatar biza ga dukkan ‘yan ƙasashen Afirka da ke shiga ƙasar domin zama na wani ɗan lokaci.
Babban Labari, Labaran Ketare May 19, 2026

Gwamnatin ƙasar Togo ta sanar da cire buƙatar biza ga dukkan ‘yan ƙasashen Afirka da ke shiga ƙasar domin zama na wani ɗan lokaci.

Gwamnatin ƙasar Togo ta sanar da cire buƙatar biza ga dukkan ‘yan ƙasashen Afirka da ke shiga ƙasar domin zama na wani ɗan lokaci.Cikin wata sa...

Muhammad Sa'id
Read More
Hukumar Tara Haraji ta Najeriya (NRS) ta yi gargadin cewa ci gaba da samun gibin haraji
Babban Labari May 19, 2026

Hukumar Tara Haraji ta Najeriya (NRS) ta yi gargadin cewa ci gaba da samun gibin haraji

Hukumar Tara Haraji ta Najeriya (NRS) ta yi gargadin cewa ci gaba da samun gibin haraji, jinkirin tura kudaden haraji da kuma rashin bin ka’idoji da...

Muhammad Sa'id
Read More
Ƴan Mali 30 sun kuɓuta daga hannun masu safarar mutane a Nasarawa
Babban Labari, Labaran gida, Labaran Ketare May 19, 2026

Ƴan Mali 30 sun kuɓuta daga hannun masu safarar mutane a Nasarawa

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce ta tarwatsa wata ƙungiyar masu safarar mutane da ake zargin tana gudanar da ayyukanta a Abuja da wasu yankuna m...

azubairu
Read More
Zaɓen fidda gwani na sanatocin APC ya tayar da ƙura
Babban Labari, Labaran gida, Siyasa May 19, 2026

Zaɓen fidda gwani na sanatocin APC ya tayar da ƙura

Ana ci gaba da ce-ce-ku-ce da korafe-korafe kan sakamakon zaɓukan fidda gwani na All Progressives Congress da aka gudanar a faɗin Najeriya.Jam’iyy...

azubairu
Read More
Jam'iyyar PDP ta Jihar Kogi Ta Bayyana 'Yan Takara Bakwai na Majalisar Wakilai
Babban Labari, Siyasa May 19, 2026

Jam'iyyar PDP ta Jihar Kogi Ta Bayyana 'Yan Takara Bakwai na Majalisar Wakilai

Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Jihar Kogi ta fitar da sunayen 'yan takarar da suka yi nasara a zaɓen fidda gwani na jam'iyyar na Majalisa...

azubairu
Read More
Okowa Ya Doke Ned Nwoko a Zaben Fitilar APC na Delta North, Yayin da Dafinone Ya Kori Omo-Agege a Delta Central
Babban Labari, Siyasa May 19, 2026

Okowa Ya Doke Ned Nwoko a Zaben Fitilar APC na Delta North, Yayin da Dafinone Ya Kori Omo-Agege a Delta Central

Tsohon Gwamnan Jihar Delta, Ifeanyi Okowa, ya yi nasara a zaɓen fidda gwani na Sanatan Delta North, inda ya doke Sanata mai ci Ned Nwoko. Okowa ya sa...

azubairu
Read More
Pep Guardiola ya musanta jita-jitar cewa zai bar Manchester City a ƙarshen kakar
Babban Labari, Labaran Ketare, Wassani May 19, 2026

Pep Guardiola ya musanta jita-jitar cewa zai bar Manchester City a ƙarshen kakar

Pep Guardiola ya musanta jita-jitar cewa zai bar Manchester City a ƙarshen kakar wasa, yana mai cewa har yanzu yana nan daram a kulob ɗin duk da rah...

azubairu
Read More
Iyalan sun gudanar da zanga-zanga a hedikwatar DSS da ke Abuja
Babban Labari, Labaran gida May 19, 2026

Iyalan sun gudanar da zanga-zanga a hedikwatar DSS da ke Abuja

Iyalan sun gudanar da zanga-zanga a hedikwatar DSS da ke Abuja, bayan an kai El-Rufai hannun hukumar. Matar sa ta biyu, Asia El-Rufai, ta ce iyalan na...

azubairu
Read More
Al'ummar Garin Dangada da Kewaye dake karamar hukumar Bagwai suna neman agajin mahukunta dasu kawo musu dauki na batun Samar da tsaro da kuma basu damar aiki da Mahukunta a bangaran tsaron yankin.
Babban Labari, Labaran gida May 19, 2026

Al'ummar Garin Dangada da Kewaye dake karamar hukumar Bagwai suna neman agajin mahukunta dasu kawo musu dauki na batun Samar da tsaro da kuma basu damar aiki da Mahukunta a bangaran tsaron yankin.

Al'ummar Garin Dangada da Kewaye dake karamar hukumar Bagwai suna neman agajin mahukunta dasu kawo musu dauki na batun Samar da tsaro da kuma basu dam...

Muhammad Sa'id
Read More
Arsenal na gab da lashe gasar Firimiyar Ingila, karo na farko cikin shekaru 22,
Babban Labari, Wassani May 19, 2026

Arsenal na gab da lashe gasar Firimiyar Ingila, karo na farko cikin shekaru 22,

Arsenal na dab da lashe gasar Firimiyar Ingila, karo na farko cikin shekaru 22, bayan da ta doke Burnley a karawarsu ta daren jiya, da ci ɗaya mai ba...

azubairu
Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka


YANAYI --°C
Ammasco Radio AI

Ammasco Radio AI

Online
Welcome! I am the Ammasco Radio Virtual Assistant. How can I help you today? You can ask me about our history, our schedule, or the latest news!